Kashim Shettima
Dan gwagwarmayar kafa kasar Yarbawa, Sunday Adeyemo ya bukaci Bola Tinubu ya ja kunnen mataimakinsa, Kashim Shettima kan sukar Kemi Badenoch da ke Burtaniya.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bar Najeriya. Ya nufi Dubai domin kaddamar da wata cibiya adana mai. Kamfanin Najeriya ne ya mallaki cibiyar.
Jihar Gombe ta zamo ta daya a gasar fannin lafiya a jihohin Najeriya 36 ta zamo ta biyu a kula da marasa lafiya a Arewa maso gabas, ta samu kyautar $400,000
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shetyima ya shiga taron majalisar zartaswa tare da gwamnoni da ministoci a Aso Villa da kwle Abuja yau Alhamis.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya dira a Kano domin kai ziyara sashen kamfanoni da ke Challawa da kuma rukunin kamfanin Mamuda a jihar.
Yayin da Bola Tinubu ke kasar Faransa, shugaban ya samu wakilcin mataimakinsa, Kashim Shettima a bikin birne matar Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom.
Mataimakin shugaban kasan Najeriya, Kashim Shettima, ya yi tafiya zuwa kasar waje a ranar Laraba. Shettima ya tafi kasar Cote d'Ivoire domin halartar wani taro.
An yi haka ne duk da ana takaddama a kan waye Sarkin Kano, lamarin da gwamnatin tarayya ta shiga tare da bayyana goyon bayanta muraran ga Sarki na 15, Aminu Ado.
Yayin da ake zargin malamai da ci da addini, Sheikh Kabiru Gombe ya yi magana kan lamarin inda ya ce Bola Tinubu da Kashim Shettima sun fi kowa ci da addini.
Kashim Shettima
Samu kari