Aiki a Najeriya
A labarin da ke iso mu, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kai ziyara birnin Lafia a jihar Nasarawa domin bude wasu ayyukan da ya yi a jihar ta Arewa ta Tsakiya.
Wata daliba ta tabo malamain kwalejin fasaha a Najeriya, inda tace ta ba da al'aurarta ne kafin ta kammala karatu cikin sauki. Kwaleji ya ce zai dauki mataki.
Wata budurwa 'yar Najeriya ta bayyana kadan daga abin da ta gani bayan kammala digiri, ta kama sana'ar dinki don rike rayuwa sabanin aikin lauya da ta karanta.
Hukumar DSS ta yi mamaya a ofishin gwamnan CBN bisa zarginsa da aikata babban laifin daukar nauyin ta'adda a kasar nan. A baya sun nemi a basu damar kama shi.
Wani mai sana'ar wanke-wanke ya bayyana kadand aga tagomashin da yake samu a kasar waje, ya ce akalla N1m yake samu a duk wata daya idan ya yi aikin da yake.
Wata mata mai aiki a jami'a ta bayyana shiga tashin hankali yayin da take murnar samun karuwa, ta haifi jarirai biyar a nan take, ta bayyana bashin da ke kanta.
Hukumar tsaron farin kaya DSS ta bayyana cewa, ana ta shirin yadda za a ga an bata sunan sunan shugaban hukumar yayin da take ci gaba da aikin wanzar da lafiya.
Hukumar hasashen yanayi a Najeriya ta ce za a yi hazo na tsawon kwanaki a Najeriya, kuma ya kamata kowa ya shriya don maraba da wannan lokacin mai zuwa gaba.
Wani littafi da ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani ya buga ya zama abin kwatance a duniya, ministan sufurin jiragen sama ya siya kwafi 2000, gwamna.
Aiki a Najeriya
Samu kari