Zaben Shugaban kasan Najeriya
Kotun sauraron karar zaben shugaban kasa mai zama a birnin Abuja ta ɗage zaman shari'a kan karar da jam'iyyar APM ta kalubalanci nasarar Aaiwaju Bola Tinubu.
Wani babban jigo a jam'iyyar All Progressives Congress (APC), ya bayyana abu ɗaya tilo da ka iya hana rantsar da Bola Tinubu, a matsayin sabon shugaban ƙasa.
Daya daga cikin jam'iyyun adawan da suka maka Bola Tinubu a gaban Kotu, jam'iyyar Action Alliance, ta janye korafinta kan zababben shugaban ƙasa a zaman yau.
Tuni kotun sauraron kararrakin da suka shafi zaben shugaban kasa a Najeriya ta fara zama kan babban zaben 2023, mun haɗa muku jerin sunayen Alkalan Kotun su 5.
Sai yanzu ake jin Muhammadu Buhari ya dauko batun zaben tsaida gwani na fito ‘dan takaran shugaban kasa da aka yi a APC. ya fadi dalilin matsyar da ya dauka.
Wata kungiyar Inyamurai, ta fito fili ta yi kiran da aka dakata da rantsar Bola Tinubu, har sai an kammala sauraron ƙalubalantar nasarar sa a gaban kotu...
Fitaccen lauya masanin doka Festus Ogun ya bayyana cewa doka bata bada damar dakatar da rantsar da Tinubu da ake shirin yi a 29 ga watan nan da muke ciki ba
Shekara 13 bayan rasuwar tsohon shugaban Najeriya, Umaru Yar’Adua, uwargidansa, Hajiya Turai Umaru Yar’Adua ta bayyana wa gidan BBC yadda rayuwa ta kasance mata
Hukumar sojin Najeriya ta gargaɗi yan siyasa da masu ruwa da tsaki, waɗanda tace dasu ake kulle-kullen kawo cikas ranar bikin rantsar da zababben shugaban kasa.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari