Zaben Shugaban kasan Najeriya
Tsohon Sanata daga jihar Enugu, Matthew Urhoghide ya ɗora laifin rashin nasarar Atiku Abubakar na PDO kan Peter Obi da Iyorchia Ayu, wanda ya yi rigima da Wike.
Tsohon hadimin Nyesom Wike, Marshal Obuzor ya yi kaca-kaca da Atiku Abubakar, ya ce ta kare masa a siyasa shiyasa domin ya na neman mulkin Najeriya tun 1993.
Jerin shaidun da ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar ya gabatar akan Shugaba Tinubu a kotun zaɓen sun bayyana.
Kotun zaben shugaban kasa ta karbi takardar Shugaban kasa Tinubu na neman gurbin shiga jami’ar Chicago inda aka nuna shi a matsayin jinsin mace cikin hujjoji.
Hukumar Zabe mai Zaman Kanta, INEC ta bayyana ranar 4 ga watan Yuli zuwa 5 ga watan Agusta a matsayin ranar da za a sake duba sakamakon zaben da aka gudanar.
Yadda Bola Ahmed Tinubu ya fara mulki da kyau ya na cigaba da burge mutane da-dama, wannan shi ne ra'ayin Festus Keyamo da ya ce ‘yan adawarsa sun fara kaunarsa
Lauyan APM ya ki janye kararsa a kotun zaben 2023. Jam’iyyar APM ta ce Kashim Shettima ya saba doka, ya shiga takara biyu, APC ta nemi Alkalai su kora karar.
An zargi Peter Obi da cin amanar Atiku Abubakar, waɗanda dukkanin su 'yan takarar shugabancin ƙasa ne a mabanbantan jam'iyyu. Wani fitaccen malamin addinin.
A ranar 24 ga watan Yuni za a zabi Shugaban kasa da 'Yan Majalisa a Sierra Leone. Tuni Yemi Osinbajo ya jagoranci tawagar kungiyar Commonwealth zuwa kasar.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari