Zaben Shugaban kasan Najeriya
Atiku Abubakar ya bukaci Bola Ahmed Tinubu ya magance matsalar rashin tsaro da ake fama da ita, ya ce dole a san yadda za a kama wadanda su ka kashe mutane a Filato
Sanata Ahmed Sani Yeriman-Bakura ya yi magana a kan yadda ya yafe takararsa a zaben 2007 saboda Janar Muhammadu Buhari mai ritaya ya zama ‘dan takara a ANPP.
George Moghalu ya fahimci abin da ya sa mutane ke kuka da gwamnatin Bola Tinubu. Tsohon mai binciken kudin na APC ya ce jama'a sun dauka gwamnatin nan ta dade.
Mutumin Atiku Abubakar da ya zarge shi da rashin gaskiya ya samu mukami da Bola Ahmed Tinubu ya nada sababbin darektoci a ma’aikatar harkokin jiragen sama.
Mun kawo jerin ‘yan siyasan da su ka fi kowa yin asara a bana. Sun shiga takara ko aka sa ran za su samu mukami a gwamnati, amma sun tashi babu komai a 2023.
Ahmad Yariman Bakura za su kaddamar da kungiyar da za ta goyi bayan tazarcen Bola Tinubu a 2027. Domin ganin APC ta cigaba da mulki, ‘yan siyasan sun fara shiri.
Takarar Atiku Abubakar a zabe mai zuwa ta na cikin hadari. Bode George ya ce a zaben 2027, babu wanda zai nemi tikitin jam’iyyar PDP sai mutanen yankin kudu.
Salihu Lukman ya ce shaharar Bola Ahmed Tinubu a siyasa ta taimaka ya zama ‘dan takaran APC a zaben 2023. Watanni da hawa mulki, jagoran na APC ya ce akwai gyara.
Babbar kotu a jihar Legas ta garkame jigon APC, Wahab Hammed kan zargin siyan kuri'u a zaben shugaban kasa da aka gudanar a watan Faburairu na wannan shekara.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari