Zaben Shugaban kasan Najeriya
Sarkin Musulmi Alhaji Abubakar Sa'ad III na shawarci yan Najeriya su ci gaba da taya shugabanninsu da addu'a domin warware matsalolin da ake fuskanta.
Daya daga manyan jam'iyyar PDP, Dele Momodu ya zargi Bola Tinubu da kokarin murkushe 'yan adawa.Ya ce PDP za ta dinke kafin zaben 2027 duk da kokarin Tinubu hana su.
Reno Omokri ya bayyana yadda ya tallatawa Atiku Abubakar a matsayin mataimaki a takarar zaben 2019. Ya ce Peter ba zai ci abe ba sai ya tsaya takara da Atiku
An bukaci Jam’iyyar PDP ta hukunta Nyesom Wike da tsofaffin Gwamnonin Benuwai, Abia da Enugu. Har yanzu ba a da niyyar yafewa wadanda suka juyawa Atiku Abubakar baya
Arewa Think Tank ta gudanar da addu'o'i na musamman ga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu a Kaduna, ta ce shiyyar Arewa ba za ta iya dakatar da Tinubu a 2027 ba.
Ana yi wa Bola Tinubu kallon tsoho, Hadimin shugaban kasar, ya fadi yadda abin yake. Ajuri Ngelale ya ce Tinubu jakin aiki ne. Mai magana da yawunsa ya fada.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan hanyoyin da kundin tsarin mulki ya shimfida na tsige zababbun shugabanni daga karagar mulki, ciki har da shi kansa.
Daya daga cikin manyan jam'iyyun adawa a Najeriya, Labour Party, ta fara shawawarin sake keɓe tikitin takarar shugaban ƙasa ga Peter Obi, jagoranta na ƙasa.
Bincike ya nuna cewa rahoton da ke yawo cewa shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta ƙasa INEC, Mahmud Yakubu, bai yi nadamar sanar da nasarar Bola Tinubu ba
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari