Zaben Shugaban kasan Najeriya
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Babatunde Elijah Ayodele ya yi magana kan yiwuwar samun dan kabilar Igbo a matsayin shugaban kasa.
Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Ezenwo Wike, ya bayyana cewar ba zai yi takara da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ba a babban zaben Najeriya mai zuwa a 2027.
Dr. Umar Ardo ya ce su ne su ka ba Muhammadu Buhari shawarar ya lashe amansa, ya sake neman takara a 2015, amma shugaban kasar ya na samun mulki, ya juya baya.
A wata hira da aka yi da babban 'dan siyasa, Umar Ardo ya bayyana cewa duk da Atiku Abubakar ne ya rike tutar PDP a 2019 da 2023, yana da jan aiki sosai a gaban shi.
A cewar Reno Omokri, gazawar jam’iyyun LP da NNPP na hadewa da PDP zai sa shugaba Tinubu ya samu tazarce idan ya sake tsayawa takara a zaben 2027.
Atiku Abubakar ya fara kiran ‘yan adawa su yi wa jam’iyyar APC taron dangi a zaben 2027. NNPP ta ce idan Atiku yana so ayi taron dangi, akwai sharadi guda.
‘Dan takarar shugaban ƙasar ƙasar a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya na buƙatar haɗin kan sauran jam'iyyun hamayya domin kawar da APC mai mulki zuwa zaben 2027.
Bode George ya fito a mutum ya nunawa jam’iyyar PDP sanadiyyar rashin nasararta a zabukan da aka shirya a bana, dan siyasar ya bayyana abin da ya kashe PDP.
Duk da ya na da takardun da ake bukata kafin ya gina gidansa, amma duk da haka bai kubuta ba, Uche Rochas ya ce ana so a rusa gidansa a jihar legas.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari