Zaben Najeriya
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta shirya tsaf domin ganawa da zababbun ƴan majalisun tarayya a Abuja, waɗanda suka samu nasarar zaɓe a ƙarƙashin ta.
Nasir El-Rufai ya fito da ‘Dan takaran Shugaban Majalisa a Jam'iyyar APC. El-Rufai zai dage wajen ganin ‘Dan majalisar Zariya ya samu mukami na hudu a kasar
Kungiyar Kiristocin Najeriya, CAN, ta fadawa mambobinta su zabi yan takarar wadanda suka cancanta a zaben gwamnoni da yan majalisun jihohi da ke tafe a ranar 18
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya bayyana dalilin da yasa ya shiga motar gwamnan Kano mai ci yanzu Dr Abdullahi Umar Ganduje a baya-bayan nan
Yayinda ake saura yan kwanaki kalilan zaben gwamnonin jiha a Najeriya, Legit Hausa ta tattaro muku jerin yan takara kujerar gwamna karkashin jam'iyyar PDP.
Jam'iyyar LP tayi barazanar cewa za ta umurci mambobinta da magoya baya su yi zanga-zangan lumana a dukkan ofisoshin hukumar zabe mai zaman kanta na kasa, INEC.
Hukumar ƙidaya ta ƙasa (NPC) ta nuna shakku kan yiwuwar ƙidaya a watan Maris kamar yadda aka tsara a baya. Hukumar NPC ta kawo dalilan ta na wannan shakku.
Jam'iyyar Social Democratic Party (SDP) ta koma bayan ɗan takarar gwamnan jam'iyyar APC a jihar Oyo. Jam'iyyar na son a kawar da mulkin gwamnan PDP a jihar.
Abokin takarar Nura Khalil, dan takarar gwamnan NNPP ya bayyana komawa tsagin dan takarar gwamnan jam'iyyar APC Dikko Radda a zaben gwamna mai zuwa nan kusa.
Zaben Najeriya
Samu kari