Zaben Najeriya
Jami'an rundunar sojin Najeriya da na 'yan sanda, sun gargaɗi masu shirin tayar da zanga-zanga dangane da hukuncin da kotun ƙararrakin zaɓe za ta yanke gobe.
Peter Obi, ɗan takarar shugabancin ƙasa na jam'iyyar Labour ya fadawa kotun zaɓe buƙatunsa guda biyar da yake so ta cika ma sa kan shari'arsa da Shugaba Tinubu.
Shugaban NNPP na kasa, Mallam Kawu Ali ya fadi halin da ake ciki, ya ce har gobe Rabiu Musa Kwankwaso cikakken ‘Dan jam’iyyar NNPP ne, ba a dakatar da shi ba.
An shiga fargaba a Saliyo biyo bayan fargabar juyin mulki da aka samu a ƙasar watanni kadan da kammala zaɓen shugaban ƙasar. Jami'an tsaro sun tabbatar da.
Wani babban malamin coci Kingsley Okwuwe, ya fadi hasashensa kan yadda shari'ar Peter Obi za ta kaya tsakaninsa da Shugaba Bola Tinubu. Faston ya ce ya hango.
Shugaban matasan jam’iyyar PDP na kasa, Muhammed Kadade, ya ce sama ba za ta fado ba idan har kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa ta tsige Tinubu.
Jam'iyyar PDP mai adawa ta shirya ladabtar da tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike da sauran gwamnonin G5 kan zargin cin amana a zaben da ya gabata na 2023.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya koka kan yadda aka samu labarin ba wa alkalai cin hanci a kotun sauraran kararrakin zabe na 'yan majalisun Tarayya da na jihar
An yi magana kan ziyarar da Atiku ya kai wa Rabiu Kwankwaso. Fitaccen mai sharhi kan al'amuran siyasa kuma ɗan rajin kare hakkin bil'adama Adeyanju Deji ne.
Zaben Najeriya
Samu kari