Zaben Najeriya
Dan takakarar gwamna na jam'iyar ADC Mal Ibrahim Khalil yace manufofinsa masu kyau ne zasu sa yaci zabe ba wai yawan neman kamfe ko jama'a ba kamar yadda aka ga
A ranar Asabar 18 ga watan Maris, 2023 za a gudanar da zaɓen gwamnoni a Najeriya, sai dai akwai jihohi 8 waɗanda ba za a a gudanar da zaɓen ba a cikim su..
Alhaji Aminu Alhassan Dantata, ya musanta rahotannin da ake yaɗawa cewa yace a zaɓi ɗan takarar jam'iyyar APC, Nasiru Gawuna a zaɓen gwamnan jihar mai zuwa.
‘Yan Majalisa da yawa sun rasa Kujerunsu a 2023. Shugaban majalisar wakilan tarayyan Femi Gbajabiamila ya zargi masu zabe da amfani da addini da kabilanci.
Mai martaba Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, yayi muhimmin kira ga al'ummar jihar, jami'an tsaro da ƴan takara, akan zaɓen dake tafe na ranar Asabar..
Gwamna Sule na jihar Nasarawa ya samu tagomashi a takararsa yayin da takwarorinsa na jam'iyyar NNPP da SDP suka janye masa bayan sarkin musulmi ya saka baki.
Mambobin jam'iyyar Labour Party (LP), sama da mutum dubu uku ne suka fice zuwa jam'iyyar PDP a jihar Abia. Sun bayyana dalilin su na daukar wannan matakin.
Jam'iyyar Accord Party ta nuna goyon bayanta ga takarar gwamnan jihar Legas na jam'iyyar APC, Babajide Sanwo-Olu, a zaɓen gwamnan da za a gudanar ranar Asabar.
Gwamnatin Tarayya ta ce akalla sau 12,988,978 aka yi yunkurin yin kutse a shafukan intanet yayin zaben Shugaban Kasa da na ’yan Majalisun Tarayya da aka yi.
Zaben Najeriya
Samu kari