Zaben Najeriya
Gwamnatin jihar Ondo karkashin jagorancin Gwamna Lucky Aiyedatiwa, ta ayyana ranar hutu domin zaben gwamnan jihar da za a gudanar a ranar Asabar.
Kungiyar matasan APC a jihar Ondo (Ondo Patriots) ta yi watsi dan takararta kuma Gwamna Lucky Aiyedatiwa a zaben da za a gudanar inda ta bi dan SDP.
Dan asalin Najeriya da ke jam'iyyar Democrat a Amurka, Oye Owolewa ya sake yin nasarar zama wakilin ra'ayin mutanen gundumar Columbia (DC) a majalisar dokoki.
A wannan rahoton za ku ji cewa tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya taya Donald J Trump murnar nasara a zaben Amurka bayan lallasa Kamala Haris.
APC ta ce ba ta jefa PDP cikin rikicin cikin gida ba a Najeriya. APC ta ce gwamnan PDP ya mayar da hankali wajen kawo cigaba maimakon zargin APC.
Jam’iyyar APC ta lashe dukkan kujerun shugabanni 13 da mafi rinjayen kujerun kansiloli a zaben kananan hukumomin jihar Nasarawa da aka kammala ranar Asabar.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya caccaki tsarin jam'iyyar APC wurin kakabawa al'umma halin kunci inda ya ce zaben 2027 fada ne tsakanin APC da yan Najeriya.
Tsohon Minista, Sunday Dare ya fadi wanda ya yi sanadin samun shugabancin kasa da Muhammadu Buhari ya yi inda ya ce Bola Tinubu ne ya yi komai a zaben.
Yar gwagwarmaya a Najeriya, Aisha Yesufu ta yi magana kan zaben 2027 na shugaban kasa, Bola Tinubu inda ta ce babu abin da yan Arewa za su iya yiwa shugaban.
Zaben Najeriya
Samu kari