Zaben Najeriya
Kananan hukumomi sun samu ‘yanci, amma har yanzu kusan gwamnoni ne ke da ta-cewa wajen takara. Akwai rudani game da cin gashin kan da kananan hukumomin.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya tuno lokacin da ya fadi zaben 2015 a hannun Muhammadu Buhari inda ya bayyana halin da ya shiga na mawuyacin yanayi.
Ana shirin gudanar da zaben kananan hukumomi mai tsadar gaske yayin da hukumar zaben jihar ta Ogun ta ware biliyoyin Naira da za a kashe a kan kudin mota da rajista.
Tsohon Sanata, kuma toshon gwamnan Kano sau biyu, Malam Ibrahim Shekarau bayyana shirinsu na zaburar da yan kasar nan kan zaben shugabanni na gari.
Majalisar dokokin Kano ta yi martani ga hukuncin babbar kotun tarayya na korar shugaban hukumar zaben ta jihar (KANSIEC), Farfesa Sani Malumfashi daga mukaminsa.
Mun kawo ‘yan siyasar da za su iya ƙalubalantar Bola Tinubu idan zai nemi tazarce. Wasu sun fara kawo zancen wadanda za su nemi mulki a zaben 2027.
Yan sanda sun tarwatsa wasu matasa da ke kokarin kawo cikas a zabukan kananan hukumomi da ake cigaba da yi a ofishin hukumar zaben jihar Kaduna a yau Asabar.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya yi martani kan neman shugabancin Najeriya da kalubalantar Bola Tinubu a zaben 2027 inda ya ce idan yana so zai yi magana.
Sanat Orji Kalu ya ce ko yau aka yi zabe yan Najeriya za su zabi APC. Sanatan APC ya fadi dabarar da APC za ta yi wajen shawo kan talakawan Najeriya yayin zabe.
Zaben Najeriya
Samu kari