Zaben Najeriya
Yayin da ake ta shirin hadaka kan zaben 2027, Jam'iyyar SDP ta dakatar da shugaban jam’iyyar, Shehu Musa Gabam da wasu biyu saboda zarge-zargen almundahana.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa babu wanda zai sake zaben Bola Tinubu a babban zaben 2027 mai zuwa.
Wasu 'yan siyasar Arewa ta Yamma sun gana da Atiku Abubakar tare da wasu 'yan Kannywood a Abuja. Sun tattauna maganar kayar da Bola Tinubu a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa rahotanni daga Abuja sun ce Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya fara tayin kujerar mataimakin shugaban kasa ga Rabi'u Musa Kwankwaso.
Yayin da aka fara shirin zaben 2027, ana zargin cewa APC na kokarin cire Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima daga tikitin 2027, saboda rikice-rikicen siyasa.
Mai magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga ya ce sai bayan zaben shugaban kasa a 2026 Bola Tinubu zai sanar da mataimakinsa kan Kashim Shettima.
Yayin da rigimar siyasa da kunno kai kan takarar Bola Tinubu da Kashim Shettima, Sheikh Muhammad Sani Yahaya Jingir ya yi magana kan zaben Muslim/Muslim a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa babu dan Najeriya da zai jefa wa Tinubu kuri'a a zaben 2027.
Tsohon dogarin Abacha, Hamza Al-Mustapha, zai tsaya takarar shugaban kasa a 2027 a karkashin jam'iyyar SDP. Ya bayyana aniyar sa ta dawo da martabar Najeriya.
Zaben Najeriya
Samu kari