Jihar Edo
ASUU watau Kungiyar Malaman Jami’a na reshen jihar Edo za su yi shari’a da Gwamnatin Godwin Obaseki saboda ya kori malamai daga aiki a dalilin shiga yajin-aiki.
Mutane da dama sun raunana a ranar Asabar bayan fada ya barke tsakanin ‘yan kasuwa Inyamurai da Hausawa sabuwar kasuwar Benin da ke Benin, birnin Jihar Edo.
Gwamnatin jihar Edo.karƙashin gwamna Godwin Obaseki ya saurarin koken ɗalibai, ta dakatar da ayyukan ASUU a makarantun da ke.mallakinsa, ta ce kowa ya koma aji.
An zabi Ms Pauline Akhere George, haifafiyar Najeriya kuma yar Birtaniya a matsayin magajiyar garin Lambeth Borough, Landan a Birtaniya na shekarar 2022/2023.
Za a ji yadda haushi ya kashe Sanata mai-ci a Edo a sakamakon shan kashi a zaben ‘dan takara. Mathew Iduoriyekemwen ne ya doke Mathew Urhoghide a jam’iyyar PDP.
Sanata Ayo Akinyelure ya sha kaye a kudirinsa na son komawa majalisar dattawa karkashin inuwar jam’iyyarsa ta PDP bayan an gudanar da zaben fidda dan takara.
Wani shugaban makarantar Sakandire ya karɓi kudin zama jarabawar WAEC hannun ɗaliban SS3 ya bace ba'a san inda ya yi ba, ɗalibai sun fusata a wani bidiyo a Edo.
Nan da kwanaki kadan za a ji Gwamnatin jihar Edo za ta sa kafar wando daya da mabarata. Gwamnan Godwin Obaseki ya ci burin hana bara a kan titi, a koma gona.
Gwamna Godwin Obaseki na jahar Edo ya taya ma'aikatan jiharsa murnar ranar ma'aikata ta duniya tare da musu albirin da kara mafi karancin Albashi zuwa N40,000.
Jihar Edo
Samu kari