Jihar Edo
Wani mai amfani da Facebook, Momodu Bameyi, ya yi alhinin rashin abokinsa, wani lackara, wanda ya rasu a cikin motarsa. Bameyi ya bayyana cewa marigayin lakcara
Tsohuwar shugabar majalisar dokokin jihar Edo, Misis Elizabeth Ativie, ya rubuta wasikar zuwa ga shugaban APC, ta sanar masa da cewa ta fice daga APC nan take.
Gwamnan jihar Ondo Oluwarotimi Akeredolu ya ce zai koyi amfani da fiyano domin ya rike rera wake-waken bege a coci a matsayinsa na mai kunar Yesu Almasihu.
Hukumar da ke yaki da safarar mutane a Najeriya (NAPTIP) ta bayyana yadda wani uba ya rufe shagon gyaran gashi na diyarsa saboda ta ki yarda ayi fataucinta.
Wasu miyagun yan bindiga masu garkuwa da mutane sun sace wasu mata yan kwallon kafa a Najeriya yayin da suke kan hanyar komawa Jihar Edo daga jihar Delta .
Shugaban jam’iyyar APC gunduma ta 9 a karamar hukumar Orhionmwon ta jihar Edo, Mista Godwin Aigbogun, ya kubuta daga maboyar wadanda suka sace shi a kwanan nan.
Ana zargin wasu bata gari sun yi garkuwa da shugaban jam'iyyar APC ta Gundumar Ugu a karamar hukumar Orhionmwon ta Jihar Edo, Godwin Aigbogun. Wani jigo na jam'
An tsinta yara kanan uku suna yawo a lungu da sako na Benin City a jihar Edo a ranar Litinin, 18 ga watan Yuli wurin karfe 11 na dare.An tsinta kananan yaran 3.
A kan hanyar da komawa gida daga gona, wani shugaban jam'iyyar APC a matakin gunduma a jihar Edo ya shiga hannun tsagerun masu garkuwa da mutane ranar Litinin.
Jihar Edo
Samu kari