Jihar Edo
An bai wa hamata iska tsakanin jami'an hukumar DSS da kuma na hukumar NSCDC a cikin asibitin jihar Edo bayan kai jami'in DSS don ba shi kulawar gaggawa.
Wani matashi mai suna Edosa ya shiga hannun 'yan sanda kan zargin kisan makwabcinsa mai suna Promise saboda wata 'yar hatsaniya kan abinci a jihar Edo,
Dan takarar gwamna a jam'iyyar PDP a jihar Edo, Asue Ighodalo ya gagara isar da sako ga kabilarshi inda ya nemo mai fassara don isar da sako a gare su..
Wani mai dako da baro ya yi amfani da wuka wajen kashe wani mai karbar haraji a birnin Edo. An ruwaito mai karbar harajin ya nemi dan dakon ya sayi tikin naira 50.
Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo ya bayyana cewa mambobin jam'iyyar PDO ne ke da alhakin yanke makomar takarar mataimakinsa, Shilip Shaibu a zaben Edo.
A yanzu mataimakin gwamnan Edo da mai gidansa sun samu sabani, da aka yi hira da shi, Philip Shaibu ya fadi daga inda matsalar ta fito hara bin ya bata tafiyar PDP.
Philip Shaibu, ya ce ba ubangiji ne ya umurce shi ya tsaya takarar gwamnan jihar Edo a shekarar 2024. Ya ce babu wanda ya isa ya dakatar da shi daga neman kujerar.
Jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ya yi watsi da raɗe-raɗin da ke yawo cewa Nyesom Wike ne ke daukar nauyin takarar Philip Shaibu a zaben gwamnan Edo.
Mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu, ya ce yana da kwarin guiwar tumurmusa duk ɗan takarar da Gwamna Obaseki ya tsayar da zaben fidda gwanin PDP.
Jihar Edo
Samu kari