Jihar Edo
Tsohon gwamnan jihar Edo, Adams Oshiomole ya yi tsokaci kan zaben jinsi Edo da ake shirin gudanarwa a watan Satumba inda ya ce za su lashe zaben jihar.
Jam’iyyar PDP reshen jihar Edo ta mayar da martani kan soke zaben fidda dan takararta gwamna, inda ta dage cewa Dakta Asue Ighodalo ne dan takararta.
Yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zaben jihar Edo a watan Satumba, Babbar Kotun Tarayya a Abuja ta rusa zaben fidda gwanin jam'iyyar PDP da aka gudanar a jihar.
Gwamnatin Najeriya ta kwace aikin hanyar data hada jihohin Kogi da Edo tun shekarar 2012. Kamfanonin Dantata, Mothercat Ltd da RCC Ltd aka ba kwangilar.
Mambobin wasu jam'iyyu 1,648 ne suka sauya sheka zuwa NNPP a jihar Edo a ranar Alhamis 27 ga watan Yunin 2024 inda dan takarar gwamna, Azehme Azena ya karbe su.
Jam'iyyar PDP ta bayyana cewa akwai alamun za ta samu nasara a zaben gwamna da za a yi a jihar Edo a watan Satumba. Ahmadu Fintiri da Iliya Damagun ne suka fadi haka
Rahotanni sun bayyana cewa kakakin majalisar jihar Edo ta kori wata 'yar majalisa daga zauren majalisar saboda ta yi shigar da ke nuna tsiraicinta.
Yayin da ake tunkarar babban zaɓen gwamna a watan Satumba, 2024, Asue Ighodalo na PDPP ya rasa ɗaya daga cikin ƴan tawagar tallata takararsa, Felix Isuku.
Yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zabe a jihar Edo, jam'iyyar PDP ta kori tsohon mataimakin gwamnan jihar, Philip Shaibu kan zargin cin dunduniyarta.
Jihar Edo
Samu kari