Jihar Edo
Tsohon shugaban ƙasa, Dr.Goodluck Jonathan ya nuna rashin jin daɗinsa kan yadda gwamnoni ke mayar da matasa ƴan daba maimakon sun gina su aikin gwamnati.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya ce fadin albarkacin baki na daya daga cikin nasarorin da Najeriya ta samu cikin shekaru. Ya fadi haka ne a Benin.
Rundunar 'yan sanda a jihar Edo sun kama kakakin yakin neman zaben gwamnan PDP, Reverend Olu Martins. An bayyana cikakken bayani da dalilan kama shi.
Jam'iyyar All Progessives Congress (APC) ta samu babban koma a jihar Edo bayan babban jigo a cikinta ya yi murabus. Ya bukaci jam'iyyar ta kawo gyara.
NNPP ta dakatar da dan takarar ta na gwamna a zaben jihar Edo, Fasto Azemhe Azena kan yi wa jam'iyya zagon kasa. Sai dai dan takarar ya ki amincewa da korar.
Gwamnatin jihar Edo karkashin jagorancin Gwamna Godwin Obaseki ta fara biyan sabon mafi karancin albashi na N70,000 ga ma'aikata a jihar mai arzikin man fetur.
Yayin da hankula ke kan abin da ke faruwa a jihar Kano, Labour Party ta dakatar da Julius Abure, shugaban jam'iyyar na ƙasa bisa zargin cin amana a Edo.
Jam'iyyar PDP ta kafa kwamitin yakin neman zaben gwamnan jihar Edo mai mutane 152 karkashin jagorancin Gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa. Za a yi zaben Satumba.
Oba na Benin, Ewuare II ya zargi hukumar yaki da cin hanci ta EFCC inda ya ce wasu jami'anta na karbar rashawa musamman fifita wadanda suka fi bata kuɗi.
Jihar Edo
Samu kari