Hukumar EFCC
Shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC), Ola Olukoyede, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ba ya katsalandan a ayyukan hukumar.
Tsofaffin shugabanni a mulkin Muhammadu Buhari na fuskantar tuhumar rashawa; EFCC na binciken su bisa zargin wawure dukiyar kasa a mulkin Tinubu.
Shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC), Ola Olukoyede, ya yi magana kan binciken tsohon gwamnan jihar Delta, Sanata Ifeanyi Okowa.
Wata babbar kotu a Ibadan ta yanke wa wani matashi, Amos hukuncin shekara 63 bisa laifin damfara ta hannun jari, inda aka same shi da laifi kan tuhume-tuhume 9.
Hukumasr EFCC ta kama E-Money da Aisha Achimugu bisa zarge-zargen laifukan kudi daban-daban, ciki har da watsa kudade da karya dokar musayar kudi.
'Yan siyasa da dama a Najeriya sun tsira daga binciken da EFCC ke musu saboda sun sauya sheka zuwa jam'iyyar da ke mulki a kasar, wacce ke kai tun 2015.
An kama wasu 'yan Najeriya 22 da ke damafarar maza da sunan su mata ne su samu hotunan tsiraicinsu. Suna amfani da hotunan batsan wajen neman kudin fansa.
Hukumar kula da hannayen jari ta kasa (SEC) ta gargadi masu tallata shafukan bogi ko harkokin kasuwanci da ba su da rajista a kafafen sada zumunta a Najeriya.
Tsohon shugaban NHIS na kasa, Farfesa Usman Yusuf ya bayyana yadda tsohon Akanta Janar na tarayya, Ahmed Idris ya cire Naira biliyan 10 daga asusun TSA.
Hukumar EFCC
Samu kari