Kasar waje
Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai kai ziyarar farko zuwa kasar Faransa, wannan shi ne karon farko da shugaban zai fita waje tun bayan rantsar da shi a watan Mayu.
Wani daurin aure ya zo da tsaiko yayin da ango ya gaza samun zobe ya shiga yatsarsa daidai, lamarin da ya jawo cece-kuce a kafar sada zumunta, an yi martani.
Yayin da kamfanin Twitter ya kasance daya daga wadanda ba sa biya biyan kudi, Musk ya gano hanyar da ya ce zai fara ba da kudi ga jama'ar kafar bisa sharadi.
Akwai kasashe marasa girma a Afrika duk irin yalwar kasar da nahiyar da kasashenta kamar su Aljeriya, Kongo, Sudan. Fadin Seychelles bai wuce kilomita 1500 ba.
A kasar Sweden, an bayyana halasta gasar jima'i wacce za a gudanar a cikin watan Yunin wannan shekarar, za a yi wata daya da mako biyu ana gasar ta aikin assha.
Jama'a sun shiga mamaki bayan ganin wani gidan cin abincin da ke ba da abinci ba tare da amfani da mutum ba. Mutane da yawa sun bayyana martaninsu kan hakan.
Fadar White House ta ce Shugaban kasar Amurka, Joseph R. Biden Jr. ya zabi tawagar da za ta zo Najeriya wajen rantsar da sabon shugaban kasa da za ayi a Abuja.
Wata mai sana'ar shara ta bayyana irin kudin da take samu daga wannan sana'ar da mutane da yawa ke rainawa a nan gida Najeriya. Ta bayyana adadin kudadenta.
A jiya, Antony Blinken ya dauki kimanin minti 20 yana zantawa da zababben shugaban Najeriya. Mataimakin Kakakin Jakadancin Amurka, Matthew Miller ya fadi haka.
Kasar waje
Samu kari