Kasar waje
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dawo gida Najeriya daga ziyarar da ya kai kasashen waje. Shugaban kasan ya dawo ne bayan ya kwashe makonni a can.
Gwamnatin tarayya ta yi martani kan wani rahoto da ake yadawa na cewa tana tattaunawa da Amurka da Faransa kan kafa sansanonin sojinsu bayan barin yankin Sahel.
Fira Ministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya tabbatar da cewa gwamnatin kasar ta shirya rufe gidan talabijin na Aljazeera kan goyon bayan Hamas.
Ana neman mako guda da tashi taron tattalin arziki na WEF da aka yi a Riyadh. An dade da gama taro a kasar Saudi, babu duriyar shugaban Najeriya Bola Tinubu har yau.
Kasar Turkiyya ta dakatar daa harkokin kasuwanci da Isra'ila saboda gallazawa Falasdinawa. Kasar ta ce har sai isra'ila ta bude kofar shiga Gaza za ta dage dokar.
Sojjojin kasar Burkina Faso sun dakatar da gidajen rediyon BBC da VOA daga watsa shirye-shirye na sati 2 saboda yada labarin kai hari kan fararen hula
Yan sandan kasar Germany sun ce sun yi asarar kama wasu yan Najeriya 11 da ta ke zargi da zambatar yan kasar da sunan soyayya da aure. Ana ci gaba da bincike
Yan sanda a kenya sun kama shugaban kamfanin Binance, Najeem Anjarwalla bayan tserewa daga Najeriya. Ana shirin dawo da shi kasar nan domin ci gaba da shari'a
Kasar Iran ta yi harbin iska yayin da ta ji fashe-fashe a yankin Isfahan a safiayar Jumu'ah. Majalisar dinkin duniya ta tabbatar da cewa ba a samu barna a yankin ba
Kasar waje
Samu kari