Kasar waje
Alakar da shugaba Muhammadu Buhari ya shigar da Najeriya da Sin ta dawo danya. Burin gwamnatin tarayya shi ne ganin ta karya tasirin Dala wajen ciniki a kasuwanni
ECOWAS ta karyata cewa Najeriya na goyon bayan ta’addanci a Nijar. Kungiyar kasashen yammacin Afrika ta ba Najeriya gaskiya a sabaninta da makwabciyarta.
Wasu sarakunan gargajiya a iyakokin Sokoto da Kebbi da ke makwabtaka da Nijar sun musanta zargin cewa an ba sojojin Faransa mafaka domin kassara kasar.
Bayan zargin Najeriya da neman kawo masa cikas a mulkinsa, Shugaban Nijar, Abdourahmane Tchiani, ya fuskanci suka daga ‘yan ƙasarsa kan zargin da ya yi.
Hadimin Bola Tinubu ya yi magana kan zargin da Nijar ke yi kan Najeriya inda ya ce akwai zargin siyasa da neman hada shugaban kasa gaba da yan Arewa.
Kamfanin Azman Air ya wanke kansa daga zargin sayar da jirage ga kasar Iran ba tare da izinin gwamnatin Najeriya ba. Azman ya ce labarin ba gaskiya ba ne.
Sojoji sun kama 'yan tawaye 4 na Ambazonian a Taraba, sun kwace bututun man fetur 30. Rundunar ta yi kira ga jama’a su bayar da bayanai don tsaro.
Gwamnatin Bola Tinubu ta ƙaryata rade-radi da zargin cewa tana shirin tayar da rigima a makwabciyarta Nijar inda ta musanta zuwan sojojin Faransa Arewacin kasar.
Hukumomi a kasar Nijar sun zargi Najeriya da Bola Tinubu da neman kawo cikas a mulkin sojoji a kasar inda ta ce yana hada baki da wasu ƙasashen duniya.
Kasar waje
Samu kari