Hukumar DSS
Jami'an tsaro na hukumar 'yan sandan farin kaya (DSS) sun samu nasarar hallaka 'yan bindiga mutum biyu tare da cafke wasu da ake zargi da dama a jihar Neja.
Ana zargin DSS da cin zarafin al'ummar Najeriya ba bisa ka'ida ba wanda ya zama ruwan dare kama daga mamayar ofishin SERAP zuwa cafke shugaban NLC, Joe Ajaero.
Abba wanda ɗa ne ga tsohon daraktan DSS, Yusuf Magaji Bichi ya ƙaryata jita-jitar da ake yadawa cewa ya dace kudin mahaifinsa har $2m inda ya ce karya ne.
Ana zargin wani basarake a jihar Enugu da yin garkuwa da wani matashi mai suna Michael Njoku tare da karbar N2.5m daga iyalansa inda har yanzu bai fito ba.
Shugaban kungiyar Concerned Nigerians, Kwamared Deji Adeyanju ya yi ikirarin cewa jami'an hukumar DSS sun cafke Omoyele Sowore a filin jirgin Legas.
Wani lauya a Abuja, Deji Adeyanju ya zargi hukumar DSS da cafke wani lakcara a Abuja kan tuhumar goyon bayan zanga-zanga fiye da mawakki uku da suka wuce.
Kungiyar kwadago ta bayyana cewa za ta kai shugabanta, Joe Ajaero asibiti domin tabbatar da lafiyarsa bayan kamun da DSS ta masa. NLC ta bukaci a saki takardunsa.
A labarin nan, tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya caccaki yadda gwamnatin Bola Tinubu ke kokarin murkushe kungiyoyi masu zaman kansu.
Awanni da kai samame ofishin kungiyar kare hakkin jama’a da tattalin arzikin kasa (SERAP) da ke Abuja, hukumar tsaro ta DSS ta bayyana cewa ba ta saba doka ba.
Hukumar DSS
Samu kari