Hukumar DSS
Tsohon daraktan hukumar tsaron farin kaya watau DSS, Mike Ejiofor ya baygana cewa kungiyar ƴan ta'adda ta Lakurawa da sabuwa ba ce, ya faɗu yadda suka shigo.
Mata da maza daga Zamfara suka gudanar da zanga-zanga a Abuja, sun roƙi Tinubu ya kori Matawalle daga matsayin minista kan zargin alaka da 'yan bindiga.
Ministan harkokin cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojo ya bayyana cewa gwamnatin tarayya na bakin kokarinta domin ganin ta shawo kan matsalar rashin tsaro a kasar nan.
Wata kungiya a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bukaci hukumar DSS ta binciki karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, kan zargin alaka da 'yan bindiga.
Jami’an hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta shiga tsakani domin kawo karshen dambarwar da ke tsakanin kungiyar kwadago da kamfanin wutar lantarki.
Ana da labari Gwamnati ta tuhumi yaran da aka kama a zanga-zanga da zargin cin amanar ƙasa. Jama’a sun yi Allah Wadai da Gwamnatin Tinubu saboda maka su a kotu.
Minista ya umarci ‘yan sanda su sallama takardun sharia da yara masu zanga-zanga. Ministan shari’a, Lateef Fagbemi SAN zai karbi shari'ar yara masu zanga-zanga.
Gwamnati ta tuhumi yaran da aka kama a zanga-zanga da zargin cin amanar ƙasa. Lauyan gwamnati ta fadi hikimar shigar da kara a kotun tarayya da ke Abuja.
Khalid Aminu,daya daga cikin wadanda su ka fito zanga zangar adawa da yunwa na kwanaki 10 a watan Agusta ya shaki iska bayan kwanaki 60 a hannun DSS.
Hukumar DSS
Samu kari