Delta
Kotun daukaka kara ta rusa nasarar da dan majalisar wakilai, Ndudi Elumelu ya yi na jam'iyyar PDP, kotun ta bai wa Ngozi Okelle ta jamiyyar Labour nasara.
Kotun sauraron kararrakin zaben NASS ta ayyana zaben sanatan mazaɓar Delta ta tsakiya a matsayin wanda bai kammalu ba, ta baiwa INEC umarnin ƙarisa zaɓe.
Wani matashi ya farmaki Faston cocinsu tare da sara masa adda har sai da ya kashe shi har lahira a jihar Delta, rundunar 'yan sanda ta bazama neman shi.
Kotun sauraron kararrakin zaben yan majalisun tarayya mai zama a Delta ta tsige Thomas Onowakpo na jam'iyyar APC daga kujerar sanata mai wakiltan Delta ta kudu.
Gwamnan jihar Delta, Sheriff Oborevwori, ya naɗa abokin fafatawarsa a zaben gwamna karkashin NNPP da wasu mutane 8 a matsayin masu bada shawara ta musamman.
Gwamnatin jihar Delta ta fito fili ta yi magana kan rahotannin da ke yawa cewa kotu ta ƙwace nasarar da gwamna Sheriff Oborevwori ya samu a zaɓen gwamnan jihar.
Shahararren ɗan daudun nan Idris Okuneye Olanrewaju wanda aka fi sani da Bobrisky, ya yi martani kan kamen 'yan luwadi 100 da jami'an 'yan sandan jihar Delta.
Hukumar yan sanda reshen jihar Delta ta sha alwashin gurfanar da yan luwadin da jami'anta suka damƙe a wani fitaccen Otal a jihar Delta bisa dokar Najeriya.
Rundunar 'yan sanda ta sanar da cewa ta samu nasarar damƙe wasu mutane sama da100 da ake zargin 'yan luwadi ne suna bikin auren jinsi a wani Otal a jihar Delta.
Delta
Samu kari