Daurin Aure
Wani mutum ya fusata bayan matarsa da suke tare ta gudu ta bar gidansa, don ya huce haushi da takaici ya auro mata uku a rana daya don gudun wulakanci irin haka
Wata amarya ta tada zaune tsaye yayin ta bukaci ango tun kafin aure da ya makala sunanta a nasa kamar yadda su ma mazan ke sa mata su dauki sunansu su saka.
Tsohon gwamnan Zamfara, Ahmed Sani Yerima ya ce amaryarsa da aka yi ta cece kuce kan ƙarancin shekarunta a shekarun baya ta kai matakin digiri na biyu a jami'a.
Wata budurwa da ta yi wa maza biyu alkawarin aure ta cika da mamaki bayan daya daga cikin masoyan nata ya bayyana a ranar aurenta, ya hana ta zuwa wajen biki.
Wata sabuwar amarya ta garzaya kotun shari'ar musulunci mai zamanta a Kaduna domin neman a datse igiyar aurenta da mijinta wanda duka watansa huɗu da ɗaurawa.
Bidiyon wani shagalin biki da aka yi a saukake ya ta da kura a intanet. Baya ga yinsa da aka yi a saukake an gabatar da karamin kek da lemun kwalba 2 ne kacal.
Wani abun kunya ya faro a wajen wani shagalin biki lokacin da amarya ta yi kokarin mannawa mijinta kiss. Amaryar dai ta yi barin abinci a jikin mijin nata.
Ba tashin hankali, wani bidiyo ya nuna yadda matan wani mutumi suka nuna ana tare da zaman lafiya inda suka ɗauki Amaryar da ya ƙara auro wa suka kai masa.
Wata kyakkyawar baturiya ta nuna shirinta na taimakon duk wanda ke son zama mijinta da biza. Bukatarta ya haifar da martani inda maza da dama suka nuna sha'awa.
Daurin Aure
Samu kari