Dandalin Kannywood
Alhassan Kwalli ya ja hankalin jama’ar gari game da labaran da ake yada wa cewar Sadiya Haruna jaruma ce a Kannywood. Ya ce sam bata da alaka da masana'antar.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta damki jaramar Kannywood, kuma sun garkameta sakamakon yada hotunan batsa da takeyi a shafukanta na kafafen sada zumuntar zamani.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama wata jarumar masana'antar shirya fina-finai Kannywood bisa zargin saka abubuwan da basu dace ba a kafafen sada zumunta.
Fitacciyar jarumar kannywood Ummi Rahab wacce ta yi fice saboda Ubangidanta, Adam Abdullahi Zango bayan kacamewar wani rikici tsakaninsu ta magantu kan zancen.
Jarumin Adam Zango ya ce yana yi wa Allah godiya bisa daukakan da ya samu ta harkar fim amma ya gaji da ita kuma da ya samu wata hantar samun kudin zai dena fim
Daga Allah muke, gareshi zamu koma! Allah yayi wa mahaifiyar fitaccen mawaki Aminuddeen Ladan Abubakar wanda aka fi sani da Alan waka, rasuwa a daren jiya.
Daya daga cikin matasan jarumai mata dake jan zaren su a masana'antar shirya fina-finan Hausa, Maryam Yahaya, tace zazzabin maleriya da Taifod ne suke damunta.
A yau Juma'a 2 ga watan Yulin 2021 ne aka yi jana'izar tauraruwan wasan kwaikwayo na hausa, Zainab Booth, wacce ta rasu a ranar Alhamis. Premium Times ta ruwait
Verified Innalillahi wa inna ilahir raj’un, Allah ya yi wa Hajiya Zainab Musa Booth, tsohuwar jarumar Hausa ta Kannywood rasuwa, za a yi jana’iza a yau Juma'a.
Dandalin Kannywood
Samu kari