Jihar Cross River
Rundunar yan sand sun cafke wani mutumi da ake zargi yana da alaƙa da sace Basarake a jihar Rivers, an sace sarkin ne a ranar 21 ga watan Fabrairun da ya gabata
Masu garkuwa da mutane waɗan da suka yi awon gaba da wani Sarki a jihar Rivers sun sake shi dan rastsin kansu, ba tare da sun amshi kuɗin fansa daga kowa ba
Gwamnan jihar Rivers, Nyeson Wike ya bayyana yan jarida cewa maganar da NSA ya yi kan batan kudin makamai gaskiya ce, don babu wanda ya canza masa kalamansa.
Rahoton da Hukumar kididdiga ta kasa NBS ya fitar, ya bayyana jihohin Imo, Adamawa da Cross Ribas a matsayin wadanda suka fi yawan rashin aikin yi a Najeriya.
Wani malami a jami'ar Patakwal wanda aka yi garkuwa dashi kimanin sati uku da suka gabata ya kubuta daga hannun masu garkuwada mutane da safiyar yau Talata
Wani ɗan majalisa daga jihar Kogi a Najeriya ya yi kira gwamnan jihar rivers, Nyesom Wike da ya fito takarar shugabancin kasar nan a babban zaɓen dake tafe
Ministan sufuri Rotimi Amaechi tare da me ɗakinsa Dame Judith Amaechi sun sabunta katinsu na zama cikakkun 'yan jam'iyyar APC a runfar zaɓen su ranar litinin.
A sansanin NYSC na jihar Kuros Riba, an samu 'yan bautar kasa 13 da suka kamu da Korona. Zuwan 'yan bautar kasa jihar ya jawo hau-hauwar adadin masu cutar.
Malaman firamare da a ka rage musu girma a Jihar Cross River, Calabar sunyi zanga-zangar rashin albashin na tsawon shekaru har shida bayan rage musu girma.
Jihar Cross River
Samu kari