Jihar Cross River
Ɗan majalisar tarayya, Mike Etaba, Daga jihar Cross Rivers Ya fice daga babbar jam'iyyar hamayya ta PDP zuwa jam'iyya mai mulki APC, yace yana tare da gwamnansu
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) tayi tir da sauya shekar da gwamna Ben Ayade ya yi zuwa jam'iyyar All Progressives Congress, ta ce abun takaici ne.
Ben Ayade, gwamnan jihar Cross Rivers ya bukaci sauran gwamnoni a tsohuwar jam'iyyarsa ta Peoples Democratic Party, PDP, su dawo jam'iyyar All Progresives Congr
Guguwar sauya sheka na shirin kaiwa PDP ziyara yayinda shugabannin kananan hukumomi da kansiloli masu biyayya ga Ayade sukayi barazanar bin gwamnan zuwa APC.
Rahotanni sun kawo cewa a kalla gawawwaki 15 ne aka gano a ranar Talata, 13 ga Afrilu, a yankin Miles Five da ke wajen Calabar, babbar birnin jihar Cross River.
Wasu yan bindiga da ba'a gane ko su waye ba sun sake kai hari kan yan sanda a jihar Cross Rivers, sun smu nasarar yin awon gaba da bindigar jami'in dake aiki.
Wasu 'yan bindiga sun yi awon gaba da wani shugaban ƙaramar hukuma a jihar Rivers mai suna, Philemon Kingoli, sai dai har yanzun basu tuntubi yan uwansa ba.
Rundunar yan sand sun cafke wani mutumi da ake zargi yana da alaƙa da sace Basarake a jihar Rivers, an sace sarkin ne a ranar 21 ga watan Fabrairun da ya gabata
Masu garkuwa da mutane waɗan da suka yi awon gaba da wani Sarki a jihar Rivers sun sake shi dan rastsin kansu, ba tare da sun amshi kuɗin fansa daga kowa ba
Jihar Cross River
Samu kari