Babban bankin Najeriya CBN
Gwamnatin tarayya na duba yiwuwar sake siyan wasu bankunan kasuwanci guda biyu da aka siyar a lokacin tsohon gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya Boss Mustapha ya karyata batun kasancewa da hannu a zargin cire kudi dala miliyan 6.3 daga CBN ba bisa ka’ida ba.
Rahoton binciken da shugaban ƙasa, Bola Tinubu, ya sa a yi a babban bankin Najeriya na kara fitowa, an ga yadda Godwin Emefiele ya bu wata hanya y asayi bankuna 3.
Tsohon shugaban babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele, ya bar gidan gyran hali na Kuje bayan ya cika sharuddan belinsa. Emefiele zai yi Kirsimeti a gida.
Kungiyar kwadago ta gargaɗi babban bankin Najeriya ya yi duk mai yiwuwa wajen ganin karancin Naira da ake fama da shi ya zo ƙarshe ko kuma ta shiga yaji.
Bayan shekara uku, Babban Bankin Najeriya (CBN) ya janye dokar da ya kakabawa masu hada-hadar sulallan 'crypto' tare da ba bankunan umurni kan hakan
Kungiyar ASSBIFI ta alakanta karancin takardun kudi da fargaba da ta saka mutane cire kudade barkatai da kuma wasu bata gari da ke adana kudi don cimma bukatunsu.
Za a fahimci cewa binciken da Jim Obaze ya yi game da abubuwan da su ka faru a bankin CBN a lokacin Godwin Emefiele ya fallasa abubuwa a mulkin Muhammadu Buhari.
Rahoton binciken da aka gudanar a CBN ya nuna cewa ba Muhammadu Buhari ya bada umarnin sauya takardun Naira ba tun farko, Tunde Sabiu ne ya shiga ya fita.
Babban bankin Najeriya CBN
Samu kari