Muhammadu Buhari
Tsohon hadimin tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan, Reno Omokri ya buƙaci Shugaba Bola Tinubu ya binciki tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari.
Tsohon mai magana da yawun da tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan, Reno Omokri, ya yi tsokaci kan yadda tsohon Shugaba Buhari ya lalata ƙasar nan.
Kotu ta jefa wani magidanci mai suna Gambo Adamu a magarkama bayan ya damfari surukarsa kudi naira miliyan 5 da nufin kulla aurenta da tsohon shugaban kasa Buhari.
Tsohon Ministan Goodluck Jonathan, Barth Nnaji ya ce shigo da dizil su na ganin idan kowa ya samu isasshen wuta, kasuwancinsu ya ruguje, sai su ke kawo cikas.
Majalisa za ta yi bincike kan N183bn na tallafin da aka batar a lokacin annobar Coronavirus. Za a binciki lamarin, sai a gabatar da rahoto a mako hudu.
Sabon shugaban Hukumar EFCC, Ola Olukoyede ya bayyana cewa Najeriya ta yi asarar Naira tiriliyan 2.9 cikin shekaru uku na gwamnatin Muhammadu Buhari.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Tinubu ta ce za a jinkirta buɗe sabbin jami’o’in da gwamnatin da ta shude ta amince da kafa su.
Daga watan Nuwamban da za a shiga, masu aikin N-Power za su fara jin saukar kudi. Shugaban sashen gudanarwa na shirin N-Power, Jamaluddeen Kabir ya bayyana haka.
Za ku ji bayani a kan Aminu Maida wanda ya zai rike NCC. Dr. Maida ya yi digirinsa a Ingila, ya yi aiki da kamfanoni da hukumomin gwamnati a gida da ketare.
Muhammadu Buhari
Samu kari