Atiku Abubakar
Gwamnan jihar Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal, ya ce ya fara jin ƙanshin nasarar Atiku Abubakar a kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa a Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya tabbatar da cewa har yanzu yana jin mulki zai dawo gare shi saboda magudin da aka tabka a zaben da ya gudana.
Alhaji Atiku Abubakar, da gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo na cikin waɗanda suka fara isa dakin taron da jam'iyyar PDP ta shiryawa sabbin zababbun gwamnoni.
Wata kungiya ta zargi Tinubu da Wike da hada kai wajen shirya wata makarkashiya da ka iya kawo tsaiko dangane da shari'ar da ake yi tsakanin Atiku da Tinubu
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa, ta ɗage sauraron ƙarar da Atiku Abubakar, ya shigar yana ƙalubalantar nasarar Bola Tinubu a zaɓen shugaban ƙasa.
Atiku Abubakar, ɗan takarar jam'iyyar PDP a zaɓen shugaban ƙasa na ranar 25, ga watan Mayu, ya isa kotu domin cigaba da sauraron ƙarar zaɓen shugaban ƙasa.
Kotun sauraron korafe-korafen zaben shugaban kasa ta fara zamanta a ranar Litinin 8 ga watan Mayu, 2023, tuni dai ta fara da kararrakin da aka shigar gabanta.
Bayan dogon musayar yawu da faɗa da juna, ana tsammanin Atiku Abubakar, da gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, za su ƙara haɗuwa a wurin taron gwamnonin PDP.
Sarkin Ife yana so a ajiye bangarancin siyasa, a mara baya ga gwamnati mai zuwa, ya ce kyau a hadu tare a goyi bayan manufar Asiwaju Gbogbo Oodua (Bola Tinubu).
Atiku Abubakar
Samu kari