Atiku Abubakar
Sakataren gudanarwar APC na Kudu maso kudu, Blessing Agbomhere ya fadi mutane biyu da suka yi Jam’iyya da Bola Tinubu zagon-kasa, su ka tallata Atiku Abubakar.
Jam'iyyar PDP ta bayyana cewa, bata gamsu da cewa, Tinubu ne ya lashe zaben shugaban kasa ba, ta ce Atiku ne ya ci zabe kuma kowa Najeriya ya san hakan a fili.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Lawan, ya shawarci manyan yan takarar shugaban ƙasa, waɗanda Tinubu ya buga da ƙasa su dawo a hada hannu don ci gaba.
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP ya gabatar da sabuwar hujja a kotun karar zaben shugaban kasa inda ya ce Bola Tinubu dan Guinea ne.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya kai ziyarar ta'aziyya ga Sanata Orji Kalu, ya rarrashe sa kan rashin matarsa Ifeoma, sun sa labule.
Daga cikin abubuwan da za su shiga littafin tarihin Najeriya shi ne a ranar 29 ga watan Mayun 2023, Musulmi zai mika mulki ga Musulmi, sai bana aka taba gani ba
Dan takarar shugaban kasa na PDP ya bayyana kadan daga abin da ya gani game da Bola Ahmad Tinubu da kuma yadda ya kasance mutum abin zargi kan lamuransa duka.
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na PDP a zaben 2023 ya mayar da martani da Bola Tinubu, zababben shugaban kasa kan kiransa wanda ya saba fadi zabe.
Satguru Maharaj Ji, shugaban One Love Family ya ce zaben Asiwaju Bola Ahmed Tinubu shine mafi alheri ga Najeriya saboda kwarewarsa da shirin jagorancin kasa.
Atiku Abubakar
Samu kari