Atiku Abubakar
Jami'ar jihar Chicago daga ƙarshe ta saki kwafin takardun shaidar karatun shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu. Hadimin shugaban ƙasar ne ya sanya su a Twitter.
Jigo a jam'iyyar PDP, Daniel Bwala ya ce dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar kiran waya kadai zai yi wa Shugaba Tinubu ya kori Wike a mukaminsa
Ɗaniel Bwala hadimin ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), ya caccaki shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu kan yawan zuwa ƙasar waje.
Dan takarar shugabancin ƙasa Alhaji Atiku Abubakar ya nuna alhininsa bisa haɗurran jiragen ruwan da aka samu a jihar Adamawa da ma wasu sassa daban-daban.
Kungiyar MURIC ta soki gamayyar Fastoci kan barazanar da su ka yi wa alkalan kotun koli yayin da 'yan takarar adawa su ka sha alwashin daukaka kara.
Rikicin jam'iyyar PDP na neman dawowa sabo yayin da aka fara musayar yawo da kace-nace tsakanin tsagin Atiku Abubakar da Ministan Abuja, Nyesom Wike.
Wani daga cikin makusantan Atiku Abubakar kuma jigo a jam'iyyar adawa ta PDP, Don Pedro Obaseki, ya yi martani ga maganganun da Nyesom Wike yake yi a kan.
Nyesom Wike ya na so ya rugurguza Jam’iyyar PDP saboda ya yi takarar 2027. Pedro Obaseki ya yi wa Wike raddi da ya fara yin kira a dakatar da Atiku Abubakar a PDP.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, fasto Babatunde Elijah Ayodele ya shawarci Atiku Abubakar da Peter Obi da ka da su ɗaukaka ƙara zuwa kotun ƙoli.
Atiku Abubakar
Samu kari