Atiku Abubakar
Sanatan Ben Murray Bruce ya kwararawa Bola Tinubu yabo, ya caccaki tsofaffin Shugaban Najeriya. Bruce ya na jin dadin yadda Tinubu ya dauko mulkinsa a yanzu.
Shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC), Farfesa Mahmood Yakibu, zai bayyana a gaban kotu domin bayar da shaida a ƙarar Atiku kan nasaear Tinubu.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya yi shaguɓe ga Atiku Abubakar, ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP kan yawan zuwan da yake yi Villa wajen Tinubu.
‘Yan kungiyar G5 da suka yaki Atiku Abubakar a jam’iyyar PDP sun sa labule da Bola Tinubu. Mun kawo labarin makasudin kus-kus da sks yi da sabon shugaban kasa.
Za a ji labari Festus Keyamo SAN bai yi nasara a karar da ya shigar a kotun tarayya a kan Alhaji Atiku Abubakar ba. Tsohon Ministan zai lalo kudi ya biya Atiku.
Wani shaidar jam'iyyar PDP da dan takararta na shugabancin kasa Atiku Abubakar, ya shaidawa kotu cewa Atiku da Tinubu ba su cancanci a ayyanasu a matsayin.
PDP ta fara ganin haske yayin da fusatattun gwamnoninta suka nuna shirinsu na yin sulhu da Atiku da sauransu amma Dino ya gindayawa Seyi Makinde sharadi 1.
Bayanai sun billo daga ganawar da aka yi tsakanin Atiku Abubakar, wanda ya riki tutar PDP a zaben 2023, Seyi Makinde, magajin Wike da sauran shugabannin PDP.
Dan takarar shugabancin kasa na jam'iyyar PDP a zaben da ya gabata ya kira gwamnatin Bola Tinubu da gwamnatin wucin gadi sannan ya sha alwashin karbarta a kotu.
Atiku Abubakar
Samu kari