Atiku Abubakar
Da ya ke magana a dandalin Twitter a jiya, Festus Keyamo ya ce Atiku Abubakar ba zai iya sa kotun koli ta tsige Mai girma shugaban Najeriya, Bola Tinubu a gabas ba.
Wasu ‘Yan majalisa fiye da 100 sun tsoma baki kan lamarin Bola Tinubu v Atiku Abubakar. Sanata Basheer Lado a jawabinsa, ya ce su na ankare da halin da ake ciki.
Idan za a iya tunawa kotun sauraron kararrakin zabe a ranar Laraba, 6 ga Satumba, da tabbatar da sakamakon zaben shugaban kasa na 25 ga watan Fabrairu da ya bawa B
Festus Keyamo, ministan sufurin jiragen sama da cigaban sararin samaniya, ya ce dan takarar shugaban kasa na PDP, Atiku Abubakar, ba zai iya gamsar da cewa shedar k
Jam'iyyar NNPP ta mayarwa Atiku da martani cewa ya daina neman janyo dan takararta, Rabiu Kwankwaso cikin shari’arsa ta kalubalantar zaben nasara Shugaba Tinubu.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya shigar da sabbin shaidu na yin amfani da takardun bogi kan shugaban ƙasa Bola Tinubu.
Wani babban lauya, Titilope Anifowoshe ya ce da alamu Atiku ba zai yi nasara ba kan Bola Tinubu yayin su ke ci gaba da dambarwa kan takardun Tinubu.
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a zaben 2023, ya gudanar da taron manema labarai kan takardun karatun shugaban kasa Bola Tinubu.
Atiku Abubakar ya hurowa Bola Tinubu wuta, lauya mai kare shugaban a kan batun ‘Afolabi’ da ake zargin ya fito a takardarsa ta gama sakandare ko hidimar kasa (NYSC).
Atiku Abubakar
Samu kari