Atiku Abubakar
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya tabbatar da cewa ba zai juya da baya ba, lauyoyin da ya haɗa zasu tabbatar da zaben 2023 damfara ne.
Jigon Jam’iyyar LP ya tona dabarar da Bola Tinubu ya yi, ya hana PDP lashe zaben 2023. Sai da ta kai Tinubu ya tallafawa LP da kudi domin Peter Obi ya karya PDP
Kotun sauraron ƙarar zaben shugaban ƙasa a Najeriya ta amince wa Atiku Abubakar na jam'iyyar PDP ta baje kolin hujjojinsa cikin makonni 3 kamar yadda ya nema.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce bai damu ba ko kadan don za a rantsar da zababben shugaban kasa, Bola Tinubu kafin kammala kararsu a kotu.
Gwamnan Ribas mai barin-gado yana goyon bayan Kingsley Chinda ya samu kujerar shugaban marasa rinjaye, hakan zai hada shi fada da Atiku Abubakar da mutanensa.
Jami'o'i masu zaman kansu na kara yawa saboda Gwamnatoci da dama sun gagara kawo karshen matsalar jami'o'in gwamnati saboda rashin ba da kulawa a harkokin ilimi
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa, ta yi fatali da buƙatar a riƙa haska zamanta kai tsaye. Atiku Abubakar da Peter Obi ne dai suka shigar da buƙatar
Dan takarar shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar ya bayyana cewa, zai kawo shaidu sama da 100 domin tabbatar da cewa Tinubu bai lashe zaben shugaban kasa ba.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Adebayo Shittu, ya ce rashin haɗin kai da hangen nesa ne ya ja wa manyan 'yan takara, Atiku ɗa Peter Obi rashin nasara.
Atiku Abubakar
Samu kari