Atiku Abubakar
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya ziyarci tsohuwar ƴar takarar gwamnan Adamawa a inuwar APC, Sanata Aishatu Binani a gidanta da ke Abuja.
Tsohon dan takarar Shugaban kasa, Atiku Abubakar da zargi gwamnatin Bola Ahmed Tinubu da nuna alamun karfa-karfa wajen gudanar da babban zabe mai zuwa.
Kungiyar Izala reshen Jos ta shirya taron shekara a birnin tarayya Abuja. Tinubu, Atiku na cikin wadanda ka gayyata, za a nemi kudi Naira biliyan 1.5
Shugaban IPAC, Yusuf Ɗantalle ya bukaci Atiku Abubakar ya ba ɗa hakuri a bainar jama'a kan ikirarin da ya yi cewa shugabannin adawa sun karɓi kuɗi daga APC.
Yayin da ake ci gaba da hasashen hadakar jam'iyyun adawa, jam’iyyar LP ta bukaci PDP ta manta da shiga zaben 2027, tana mai cewa jam’iyyar ta rasa jagoranci.
Kusa a jam'iyyar PDP, Cif Bode George ya gargadi Atiku Abubakar da Nyesom Wike da su cire son zuciyar da ga haddasa rikicin da PDP ke fama da shi na tsawon lokaci.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bayyana yadda yan Najeriya suka watse musu yayin kamfen siyasa a jihar Rivers da ke Kudancin Najeriya.
An yi mamaki da Atiku Abubakar bai halarci taron PDP na Arewa maso Gabas ba. PDP na shirin kawo gyara a shugabancinta don tabbatar da sulhu da karfafa jam’iyya.
Atiku Abubakar ya ce Tinubu na daf da kama 'yan adawa baki daya da ya cafke Omoyele Sowore da Farfesa Yusuf Usman. Atiku ya ce Tinubu na son dakile yan adawa.
Atiku Abubakar
Samu kari