Atiku Abubakar
Wani babban dan adawa a Najeriya ya ce sun fara hada kan 'yan adawa domin tunkarar APC da murya daya a zaben 2027. Za a saka Atiku da Obi a shirin.
Atiku Abubakar ya zargi shugaba Bola Tinubu da kokarin sauya shugabancin majalisar Legas da karfin mulki. Atiku ya yi tir da mamayar majalisar Legas.
Yayin ake shirye-shiryen zaɓen 2027, tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya nada sabon mataimaki na musamman kan matasa da tsare-tsare.
Bayan tawagar Atiku Abubakar ta gana da Obasanjo, tsagin Gwamna Bala Mohammed sun kara kaimi wajen tallata takararsa a zabrn shugaban ƙasa na 2027.
Okonkwo, wanda ya bar LP kwanan nan ya bayyana cewa har yanzu yana kan bakarsa cewa Tinubu, Atiku da Obi su hakura da mulkin Najeriya a zabe na gaba.
Jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya ta yi martani kan haduwar Atiku Abubakar da tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo inda ta ce ba su aikin yi ne kawai.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, ya yi magana kan dalilinsa na ziyartar Olusegun Obasanjo a Abeokuta. 'Yan siyasan biyu sun tattauna.
Atiku Abubakar ya gana da tsohon Shugaban Kasa Obasanjo a Abeokuta. Ana hasashen tattaunawar ta shafi shirye-shiryen tunkarar zaben 2027 tare da sauran ‘yan hamayya.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya nemi gwamnatin APC ta tabbatar da cewa ta bayyana yadda ake kashe kudin da aka ware wa fannin lafiya.
Atiku Abubakar
Samu kari