Atiku Abubakar
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya samu wani gagarumin tagomashi, malaman addini 100 sun koma bayan sa a jihar Rivers
A jiya ne jam’iyyar APC a Ribas tayi wa 'yan adawaraddi bayan Kwamitin yakin neman zaben na PDP ya ce Hon. Rotimi Chibuike Amaechi yana tare da Atiku Abubakar.
Tsohon karamin ministan shari’a kuma jigon PDP ya kuna yakinin cewa Atiku Abubakar zai samu kuri’u masu yawan gaske a arewa ta tsakiya a zaben shugaban kasa.
‘Diyar Atiku Abubakar watau Hauwa Atiku-Uwais ta yarda da manufarsa ta yin gwanjo da kadarorin kasar nan, ta kuma ce ‘dan takaran na jam’iyyar PDP zai ci zabe.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na PDP, Atiku Abubakar, ya bayyana hanyar da ya bi ya kawo wa shirin tazarcen Obasanjo cikas
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya sake sukuwar sallah kan taron da Atiku ya kira wasu mutanen Ribas suka tattauna a Abuja, ya ce zai gane ɓakko miya ce.
Zauren tuntuna na Arewa, ACF ya bayyana cewa, ya kamata a zabi dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Aljaji Atiku Abubakar a zaben 2023 mai zuwa nan kusa.
Mambobin kungiyar goyon bayan Nuhu Ribadu da Tinubu Foundation a jihar Adamawa sun sauya sheka zuwa jam’iyyar Peoples Democratic Party, PDPgabannin zaben 2023.
Kamar yadda ake tsammani, gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, bai halarci taron masu ruwa da tsakin PDP na jihar da Atiku Abubakar ba ana dab da babban zaɓe.
Atiku Abubakar
Samu kari