Arewa
Tsohon wazirin Kano kuma babban limamin masallacin Juma'a na Fagge, Sheikh Nasir Muhammad Nasir, ya kwanta dama yana da shekara 87 a duniya bayan ya yi jinya.
Wani matashi ya gurfana a gaban kotun shari'ar musulunci bisa zargin aikata laifin satar lasifikar masallaci da wayar kebur a Kano. Ya musanta aikata laifin.
Hakeem Baba Ahmed ya ce tikitin Muslim-Muslim yaudarace kawai, ba wani amfani da ta yiwa musulmi. Ya bayyana haka ne a cikin wata hira da aka yi da shi kan.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya ce gwamnonin jihohin Arewa ta Yamma sun zauna a Abuja, sun fidda matsaya guda da zasu tunkari matsalar tsaro da ita.
Wasu ɓata-gari sun kai hari a gidan rediyon jihar Kogi inda suka ƙone shi ƙurmus. Ɓata-garin sun kuma yi awon gaba da muhimman kayayyakin aiki a gidan rediyon.
Gwamnan jihar Sakkwato, Ahmad Aliyu, ya ziyarci garuruwa da 'yan bindiga suka kai hari ranar Asabar, ya raba wa iyalan waɗanda suka mutu kuɗaɗe da kayan abinci.
Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani, ya bayyana yadda a baya wasu gwamnonun arewa maso yamma suka rika jawo yan ta'adda a jiki, suna zama wuri ɗaya su ci abinci.
Wasu sun fara zanga-zanga a harabar majalisar jihar Nasarawa saboda zargin kakaba musu shugabannin da basa so kuma mutane ba sani ba, sun bayyana wanda suke so.
Bayan gwamna Yahaya Bello ya rushe majalisar dokokin Kogi tare da rantsar da sabuwa, mambobi sun zabi Yusuf Umar a matsayin sabon kakakin majalisar yau Talata.
Arewa
Samu kari