Arewa
Ana fargabar akalla mutane 30 suka kwaɓta dama yayin da wani ramin haƙar ma'adanai ya rufta a yankin ƙaramar hukumar Shiroro ta jihar Neja jiya da daddare.
Jam'iyyar APC reshen jihar Benue ta gudanar da addu'o'i na musamman da malaman addini suka jagoranta domin samun nasarar Bola Tinubu da yaye matsalolin kasar.
Sarkin Gwandu a jihar Kebbi, Manjo-janar Muhammad Ilyasu Bashir ya taya Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II murnan dawowa kan kujerar sarautar jihar.
Wasu ƴan bindiga sun farmaki GRA inda suka sace lakcarori biyu ciki har da Farfesa da kuma ɗansa da ke Jami'ar Tarayya a garin Dutsinma da ke jihar Katsina.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya magantu kan halin da ya shiga a gidan yari da ke Yola inda ya ce marigayi Lamidon Adamawa ya taimake shi a zamansa.
Wata kungiya a Arewa ta yi kira ga shugaba Bola Ahmed Tinubu kan karasa manyan ayyuka a Arewa. Kungiyar ta bukaci karasa aikin wutar Mambila, titin dogo da sauransu.
Kungiyar Arewa Truth and Justice Initiative ta zargi Gwamna Abba Kabir da yin rufa-rufa wurin gazawarsa a mulki tare da mayar da hankali wurin rushe masarautu.
Mutane da dama a Kano sun fara shiga fargaba kan yawaitar ƴan daba a fadin jihar musamman saboda rigimar sarauta da ake yi inda suka bukaci karin jami'an tsaro.
Gwamnatin jihar Kogi ta sanar da ceto sauran daliban Jami’ar CUSTECH guda takwas da aka sace a jihar a farkon watan Mayu bayan hallaka biyu daga cikinsu.
Arewa
Samu kari