Aliko Dangote
Lauyan ya ce gwamnatin tarayya ta nuna halin ko in kula da kuma nuna rashin damuwa wajen warware yajin aikin ASUU da ya fara tun ranar 14 ga Fabrairu, 2022.
Legas - Aliko Dangote, wanda shi ne ya kafa kamfanin Dangote kuma attajirin da ya fi kowa kudi a Afirka, ya ga an daidaita kiyasin dukiyarsa yayin da ake sayar.
Shugaban kasar Nijar ya karrama Aliko Dangote da wasu Gwamnonin Najeriya. Mohammed Bazoom ya kuma bada lambar yabo ga Aliko Dangote da Abdussamad Isiyaka Rabiu.
Sarkin Jama'are, Alhaji Wabi III, ya nada matar marigayi tsohon shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa Buhari, Abba Kyari, Hajiya Hauwa Kulu gimbiyar Jama'are.
Attajirin Najeriya Aliko Dangote ya zama na 63 a jerin attajirai a duniya, kamar yadda wani sabon jadawali na Bloomberg ya nuna, a cikin rahotonsa na kullum.
Afrika tana kunshe da manyan masu kudi maza da mata wadanda suka tara tsabar dukiyarsu a fannoni daban da suka hada da samar da ababen bukata, kayan abinci.
Aliko Dangote, shugaban rukunin Dangote, ya tsallake matsayi 35 a jerin attajiran duniya na Bloomberg, daya daga cikin manyan attajirai 100 a duniyar nan...
Jihar Legas- Kamafanin Simitin Dangote ta ce akalla mutane ashirin da biyar za su iya zama miloniya a cikin wata daya a wata gasar talla da ta ware Naira bili.
Ana lissafin Alhaji Aliko Dangote da Mike Adenuga sun mallaki dukiyar da ta kai Dala biliyan 20. Sun tara abin da sai an tattara 30% na 'yan kasar ba su da shi,
Aliko Dangote
Samu kari