Ahmed Musa
Wani Bature ya yi hasashen yadda wasan kusa da na karshe na AFCON zai kare tsakanin Najeriya da Afrika ta Kudu. Ya fadi sunan dan wasan da zai zura kwallo a raga.
Shugaba Tinubu ya karfafi guiwar Super Eagles a yayin da take shirin buga wasan daf da na kusa da na karshe a gasar cin kofin nahiyar Afrika (AFCON) da Angola.
Ahmed Musa ya na cikin kwararrun ‘yan wasan Super Eagles wadanda aka dade ana yi da su. Musa ya fadawa 'yan kwallon Najeriya yadda za ayi nasara a kan Angola.
Fitaccen dan wasan kwallon kafa a Najeriya, Ahmed Musa ya bukaci hadin kai don kawo zaman lafiya mai dorewa yayin da ake fama da rikici a jihar Plateau.
Gobara ta tashi a dakin taro na miliyoyin naira mallakin Ahmed Musa da ke Kaduna. Gobarar ta shafi harabar dakin taron ne bayan ta tashi daga wani shago.
Jarumin masana'antar shirya fina-finan Hausa, Ali Nuhu ya bayyana alakar da ke tsakaninsa da tauraron kwallon kafa, Ahmed Musa. Ya ce Musa ba ubangidansa bane.
Shahararren ɗan wasan gaban nan ma Super Eagles Ahmed Musa, ya gwangwaje fitaccen jarumin fina-finan Hausa Abdullahi Karkuzu da kyautar gida na N5,500,000.
Fitaccen ɗan wasan ƙwallon ƙafa Ahmed Musa, ya bayyana cewa ya rage farashin litar fetur a gidan mansa dake Kano ne domin ragewa 'yan Najeriya raɗaɗin da suka.
Kyaftin din kungiyar Super Eagles, Ahmed Musa ya gina katafariyar makaranta inda ya karanta iyayensaa Musa da Sarah ta hanyar sanyawa makarantar sunayensu.
Ahmed Musa
Samu kari