Jihar Adamawa
Dan takarar shugaban kasa na APC, Atiku Abubakar, ya bukaci hukumar zabe ta kasa, INEC da ta gaggauta dawowa bakin tattara sakamakon zaben gwamnan Adamawa.
Aisha Dahiru, wacce aka fi sani da Aisha Binani ta zama mace ta farko da aka zabe a matsayin gwamna a Najeriya. An sanar da hakan bayan INEC ta gama zaben ciko
Wasu mutane da ba a san ko su wanene ba a jihar Adamawa sun yi wa wani kwamishinan hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) wanda aka boye sunansa zigidir.
Gwamnan jihar Adamawa ya yi magana, ya ce ya kamata shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kawo dauki game da halin da ake ciki na rikici bayan zaben gwamna Adamawa.
An gama kaɗa kuri'a a mafi yawan rumfunan da cikon zaben gwamna a Adamawa da Kebbi ya shafa kuma malaman zabe sun fara kidaya kuri'u da sanarwa a hukumance.
Hukumar zaben Najeriya INEC ta barranta kanta da ayyana Sanata Aisha Dahiru wato Aisha Binani da Baturen Zabe na Jihar Adamawa Farfesa Yunus ya yi a safiyar yau
Siyasa musamman a arewa harka ce ta maza suka fi yinta amma duk da haka an samu wasu fitattun mata da suka shiga harkar siyasar kuma suka taka muhimmin rawa.
Ku kasance tare da Legit.ng don samun labari kai tsaye yayin da hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta ke gudanar da cikon zaben gwamnoni a Adamawa da Kebbi.
Wani masanin siyasa a Abuja ya bayyana matsayarsa da kuma abin da yake hange game da zaben da ake karasawa a jihar Adamawa da ke Arewa maso Gabashin Najeriya.
Jihar Adamawa
Samu kari