Jihar Adamawa
Wani sanannen malamin addini a jihar Bauchi, Dr Idris Abdulaziz, ya caccaki kwamishinan INEC na jihar Adamawa, Hudu Yunusa Ari, inda yace ya kunya mutan Bauchi.
Gwamnan Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri yana ganin ‘Yan Siyasan Abuja ne abokan takararsa a 2023 ba Sanata Aisha Dahiru Binani da ta tsaya a jam’iyyar APC ba.
Gwamnan jihar Adamawa da aka zaba ya bayyana jawaban hakuri ga mazauna jiharsa bayan da ya lashe zaben gwamna a karo na biyu a yau Talata 18 ga watan Afrilu.
Rahoton da muke samu daga jihar Adamwa ya bayyana cewa, Aisha Binani ta jihar Adamwa ta fadi zaben bana, inda aka sanar da Ahmad Umaru Fintiri a mai nasara.
Rahotanni sun tabbatar da hukumar INEC ta ci gaba da tattara sakamakom zaɓen gwamnan jihar Adamawa. Ana ci gaba da tattara sakamakon zaɓen ne a birnin Yola.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta ki sauraron karar da yar takarar APC a zaben gwamnan jihar Adamawa, Sanata Aisha Dahiru Binani ta shigar a gabanta.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta bukaci rundunar yan sandan Najeriya ta bincike tare da gurfanar da kwamishinan zaɓe na jihar Adamawa, Hudu Ari.
Rahotanni sun bayyana kan ranar da hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) za ta bayyana sakamakon zaɓen gwamnan jihar Adamawa mai cike da umbin ruɗani.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya roki hukumar zabe mai zaman kanta ta ƙasa ta gaggauta gyara kuskuren da jami'inta ya tafka a zaben gwamnan jihar Adamawa.
Jihar Adamawa
Samu kari