Jihar Adamawa
Hukumar INEC ta gabatar da tuhume-tuhume shida a kan Hudu Yunusa-Ari, dakataccen kwamishinan zaben jihar Adamawa da aka kama a lokacin zaben gwamna na jihar.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC), ta ce an gama bincike kan dakataccen kwamishinan zaben jihar Adamawa, Hudu Ari, kuma zata ɗauki mataki nan gaba kaɗan.
Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cire tallafin mai da shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi da cewa ya kara jawo matsaloli na yunwa musamman a Arewacin kasar.
Rundunar sojojin Najeriya ta tabbatar da gano wani sansani da ake haihuwar jarirai ba bisa ka'ida ba da kuma safarar mutane a jihar Adamawa da ke Najeriya.
Abuja - Duk mai rai mamaci ne, Allah ya yi wa fitaccen ɗan siyasa kuma makunsacin tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, Idi Amin, rasuwa a Abuja.
Mallam Nuhu Ribadu ya samu karin girma zuwa mai ba da shawara akan harkokin tsaro na kasa ga Shugaba Bola Tinubu don inganta harkar tsaro a kasar baki daya.
Dan majalisa mai bukata ta musamman Bathiya Wesley ya yi nasarar zama kakakin majalisar jihar Adamawa, a karshe ya godewa gwamnan jihar Honarabul Ahmadu Fintiri
Wasu tsagerun yan bindiga da ake zaton masu sace mutane ne sun yi garkuwa da shahararen mai wa'azin nan na gidan talbijin, Rabaran Mike Ochigbo a jihar Adamawa.
Rundunar ‘yan sandan jihar Adamawa ta kara kama fursononi biyu da ake zargin sun tsere a gidan gyaran hali na Kuje a Abuja shekarar bara suna aikata wani laifin
Jihar Adamawa
Samu kari