Hadarin jirgi
Wasu mutum 20 sun nutse cikin ruwa a wani haɗarin jirgin ruwa da ya auki a jihar Sokoto. Mutanen sun nutse ne yayin da suka je samo makamashi a kan jirgin.
Mutane akalla takwas ne dai aka tabbatar da mutuwar su a wani hadarin kwale-kwale da ya rutsa da su a Gusau babban birnin jihar Zamfara a karshen makon da ya
Yanzu muke samun labarin yadda jirgin sama ya sauka a Abuja cikin gaggawa yayin da ya kama da wuta a lokacin da ya taso daga jihar Adamawa da ke Arewa ta Gabas.
Rahotanni sun tabbatar da haɗarin wasu jiragen yaƙin rundunar sojin Amurka. Jiragen yaƙin dai sun yi taho mu gama ne a yayin da suke dawowa daga atisayen tuƙi.
Mulki ya zo karshe, amma Minista ya hakikance a kan maganar jirgin sama. Daga yanzu zuwa 29 ga Mayu, za a iya ganin jirgin saman NigeriaAir yana yawo a sama.
An tattaro mutanen Najeriya kusan 2400 da yakin da ake yi a Sudan ya rutsa da su, wannan zirga-zirga na ‘yan kwanaki za ta ci abin da ya kai Dala miliyan 1.2.
Wani jirgin saman Amurka ya samu tsaiko yayin da wasu agwagi suka sanya jirgin ya kama da wuta ta wasu bangarorin jikinsa. AN fadi yadda abin ya faru a kasar.
Wani abin bakin ciki ya faru a karamar hukumar Madobi ta Jihar Kano yayin da wani jirgin ruwa ya yi hadari kuma an kasa rayyuka 5 amma an ceto mutane shida.
Rahotannis sun bayyana cewa yau da safe wani jirgin saman kamfanin Aero ya gamu da sharrin karfen nasara jim kaɗan bayan ya tashi zuwa Patakwal a birnin Abuja.
Hadarin jirgi
Samu kari