Abun Al Ajabi
Yanzu muke samun labarin yadda wani fitaccen malamin addinin kirista ya fadi a wani filin jirgin saman da ba a bayyana ba a Najeriya. Bidiyonsa ya yadu sosai.
Wata yar Najeriya ta garzaya soshiyal midiya don bayyana ra’ayinta kan yarinyar da surukarta ta aiko mata. Ta ce ta bukaci a kawo mata wacce za ta taya ta aiki.
Wata unguwar zoma Adams Fatimata mai aiki a wani asibitin gunduma a ƙasar Gahana, ta taimakawa wata mata mai juna biyu ta haihu a cikin mota ana cikin gudu.
Jama’a sun caccaki wani direban Uber a soshiyan midiya kan ya cinye abincin Sallah da aka aike shi ya kai wa wata matashiya. Mutane sun yi tir da abun da ya yi.
Wata mata yar Najeriya ta rabu da mijinta watanni uku bayan aurensu. Ta bayyana cewa sun shafe shekaru bakwai suna shan soyayya da mutumin kafin suka yi aure.
Wata matashiyar yar Najeriya da ke zaune a Lagas ta nuna katafaren gidanta da darajarsa ya kai naira miliyan 250 sannan ta ce tana son komai game da ginin.
Wani matashi dan Najeriya ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya bayan ya nunawa duniya masoyiyarsa baturiya wacce ta ki biyansa har sai da suka yi ido hudu.
Wani bidiyo da ya yadu a soshiyal midiya ya nuna lokacin da wasu mutane suka tsitsoye wani mutum kan ya bukaci kanwar matarsa da ya yi wa ciki ta zubar da shi.
Wani matashi dan Najeriya wanda ke da shekara 19 a duniya ya fada son wata yarinya yar shekara 17 kuma yanzu haka suna shirin shiga daga ciki nan da watanni.
Abun Al Ajabi
Samu kari