Abuja
Bayan zargin shugaban Nijar, Janar Abdourahamane Tchiani kan girke Lakurawa domin kawo cikas a mulkinsa, Majalisar Dattawa za ta yi bincike domin gano gaskiya.
Manjo Janar Chris Jemitola, tsohon mai tsaron lafiyar Olusegun Obasanjo, ya rasu bayan ya yanke jiki ya fadi a Abuja. Iyalinsa ba su sanar da lokacin jana’izarsa ba.
Tsohuwar Ministar Mata da Bola Tinubu ya kora a watan Oktoban 2025, Uju Kennedy-Ohanenye, ta koma harkar fina-finan Nollywood a Kudancin Najeriya.
Mataimakin shugaban Majalisar Dokoki, Hon. Benjamin Kalu ya karanto bukatun da aka gabatar na kirkiro sababbin jihohi 31 daga yankuna shida na Najeriya.
Bayan korafin lauya, Abba Hikima kan zargin cin zarafin marasa karfi a Abuja, Babbar Kotu a Abuja ta sanya ranar 18 ga Fabrairun 2025 don sauraran shari'ar.
Sakataren jam'iyar APC a Kano, Alhaji Ibrahim Zakari Sarina ya zama sabon kwamishinan Hukumar Koke-Koke (PCC) mai wakiltar jihar inda ya maye gurbin Hon. Yusuf Atta.
Bayan dakatar wasu daga cikin Kwamishinonin zabe a jihohin Najeriya, Shugaba Bola Tinubu ya nemi amincewar Majalisar Dattawa don korarsu su guda uku.
Bayan samun karin kudi daga hukumomin gwamnati, Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bukaci a kara kasafin kudi a majalisar dattawa daga N49.7trn zuwa N54.2trn.
Gwamnatin Tarayya ta fara tolling a kan titin Abuja-Akwanga-Lafia-Makurdi domin biyan bashin dala miliyan 460.8 da aka karɓa daga China Exim Bank.
Abuja
Samu kari