Abuja
Har yanzu ana ta kokarin ceto mutane bayan wata ambaliya ta lakume gidaje da motoci a rukunin gidajen Trade Moore a Abuja, mazauna yankin da yawa sun maƙale.
Sabon shugaban hukumar sojin kasan Najeriya, COAS Manjo Janar Taoreed Lagbaja, ya kama aiki a matsayin shugaban soji na 23 a tarihi ranar Jumu'a a birnin Abuja.
Mukaddashin shugaban rundunar 'yan sandan Najeriya, IGP Olukayode Egbetokun, ya shiga ganawa da manyan jami'ai DIG, AIG da CP na faɗin ƙasar nan a birnin Abuja.
Wata babbar kotun da ke zamanta a Abuja ta umarci wani matashi mai suna Okwo Mark ya share hukumar EFCC har na kwana 3 bisa zargin damfara da shigan jami'in FBI
Kungiyar Kwadago a Najeriya (NLC) ta soki shirin kara kudin wutar lantarki da kashi 40 a kasar, ta koka kan yadda hukumar ba ta kulawa da walwalar kwastomominsu
Wani lauya mai suna Ayo Sogunro ya bayyana yadda ya kwana a ofishin 'yan sanda bayan kawarsa matar aure ta ziyarce shi dakin otal a Abuja don tattaunawa da ita.
Sabon mukaddashin sifetan yan sanda na ƙasa, (IGP) Kayode Egbetokun, ya krbi ragamar hukumar yan sandan Najeriya daga hannun Usman Alkali Baba a hukumance.
Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON) ta ce ta yi jigilar maniyyata 67,000 daga cikin 73,000 ta bangaren da aka ware, ta shawarci mutane kan tsarin ajiya nahukumar.
Babbar kotun birnin tarayya Abuja ta zaɓi ranar 13 ga watan Yuli, 2023 domin yanke hukunci kan ƙarar da dakataccen gwamnan CBN, Godwin Emefiele, ya shigar.
Abuja
Samu kari