Abuja
Kotun Tarayya ta yi zama kan ƙarar kamfanin NNPCL da ke ƙalubalantar cancantar karar da matatar Aliko Dangote ta shigar kan lasisin shigo da kaya a Abuja.
Dan daudu mai shigar mata da ya tsere daga Najeriya ya ce ya bar kasar har abada. Bobrisky ya ce a Najeriya har Sanatoci da ministoci na magana a kansa.
Masu zanga-zanga sun bukaci NJC da ta hukunta alkalan da suka saba doka, suna mai zargin wasu alkalan da yanke hukunci bisa dalilai na siyasa da cin hanci.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya fusata a kan yadda mazauna wasu yankuna a birnin su ka ki biyan kudin harajin filaye da gwamnati ke binsu.
'Yan majalisa sun ba Tinubu gudunmawar N705m domin a ragewa talakawa radadin wahalar tattalin arziki, sun ce sun cika alkawarin ba da rabin albashinsu ga mabukata.
Wasu masu zanga-zanga sun fito kan tituna domin nuna bacin ransu kan mayar da zaman kotun sauraron kararrakin zaben kananan jihar Benue zuwa birnin Abuja.
Wasu membobin PDP sun bayyana takaicin yadda Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ke yi wa jam'iyyar karan tsaye ta hanyar goyon bayan Tinubu ya yi nasara a zaben 2027.
Jami'an tsaro sun samu gawar sarkin da aka sace a birnin tarayya Abuja. An sace sarkin ne a gidansa a abuja tare da hadawa da wasu jikokinsa da wasu mutaneabuja
Sanata Akpoti-Uduaghan ta ce ana shirin cafke ta da zarar ta duro Najeriya bayan taron IPU, inda ta zargi Akpabio da cin zarafi. Hukumomi na bincike kan zuwanta IPU.
Abuja
Samu kari