Abuja
Kungiyar Dattawan Arewa, NEF ta yabawa Shugaba Tinubu kan nadin kakakinta, Dakta Hakeem Baba-Ahmed matsayin hadimin mataimakinsa, Kashim Shettima.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour, Peter Obi ya daukaka kara zuwa kotun koli don kalubalantar hukuncin kotun zaben shugaban kasa da ta tabbatar da Tinubu.
Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya yi umurnin rusa shahararriyar kasuwar Kilishi da ke yankin Area 1 a Abuja saboda cunkoso da rashin tsafta.
Dillalan iskar gas a Najeriya sun yi hasashen cewa idan har Shugaba Tinubu bai saka baki ba to lallai za a samu karin farashin iskar gas na girki zuwa watan Disamba.
Wasu daga cikin mutanen da su ka ci gajiyar lamunin Korona sun koka kan yadda bankin CBN ke kwashe musu kudade a kokarin kwato kudaden daga mutane.
Gwamnatin Tarayya ta sake gayyatar Kungiyar Kwadago ta Kasa, NLC don dakile shirinsu na shiga yajin aiki bayan kammala na gargadi a farkon wannan watan.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai cilla birnin New York da ke Amurka a ranar Lahadi 17 ga watan Satumba inda zai yi jawabi ga shugabannin duniya.
Kotu ta tasa keyar wani matashi kan satar kodar wani dan jihar Benue ba tare da ya sani ba, tuni ya siyar da kodar a birnin Tarayya Abuja kan makudan kudade.
Kamfanin mai na NNPC ya bayyana irin ribar da ya samu a cikin watanni uku na shekarar 2023, ya ce ya samu ribar Naira biliyan 18.4 wanda bai taba samu ba.
Abuja
Samu kari