Abuja
Abuja - Sabon shugaban kungiyar kiristoci ta Najeriya, Archbishop Daniel Okoh, ya ce da yawa daga cikin mabiya addinin kirista suna tsoron cewa ana kitsa makir.
Rundunar Sojojin Najeriya ta ce dakarun ta sun kashe yan ta'adda 30 tare da lalata maboyar su a birnin Abuja Dakarun 7 Guards Battalion da hadin gwiwar rundunar
Wasu sojoji sun rasa rayukansu yayin da 'yan ta'addan Boko Haram suka kai musu farmaki a matsayar sojojin dake kusa da tsaunin Zuma a Niger a daren Alhamis.
Hedikwatar tsaro ta ce dakarun sojin Najeriya sun yi nasarar kawar da 30 daga cikin ‘yan ta’addan da suka kai wa sojojin na 7 Brigade Guards hari a yankin Bwari
A makon nan ne kasar nan ta sake rikecewa ta bangarori da dama, majalisar dattawa ta yi bayanin yiwuwar tsige shugaban kasa Muhammadu Buhari a nan gaba kadan.
Abuja - Hukumar kula da babban birnin tarayya Abuja ta murkushe babura sama da 1,700 da gwamnatin ta kama, a daidai lokacin da ta haramta gudanar da ayyukan b.
Gwamnatin jihar Nasarawa ta ba da umarnin rufe makarantun gwamnati da masu zaman kansu cikin gaggawa a fadin kananan hukumomi 13 na jihar, a matsayin wani.
Jami'ar Veritas da ke birnin tarayya Abuja, ta umurci dalibai su tafi gidajensu ta dakatar da karatu saboda tabarbarewar tsaro a Abuja da kewaye. An rufe jami'a
Abuja - Alamu masu karfi na nuni da cewa harin da aka kai wa sojoji na Guards Brigade da ke sintiri na musamman a yankin Bwari a babban birnin tarayya Abuja, d.
Abuja
Samu kari