Bola Tinubu
Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso su na harin shugabanci tare da Bola Ahmed Tinubu da Atiku Abubakar. Bisa al’ada, zaben Najeriya ya koma tsakanin Jam’iyyu biyu
Ana daf da shiga zaben 2023, nasara ta na wajen Bola Tinubu, Atiku Abubakar, Peter Obi, ko kuwa Rabiu Musa Kwankwaso. Mun kawo yadda 'yan takara za su gwabza.
Ganin lokacin zaben shugaban kasa ya zo, Jam’iyyun ZLP, NRM, APP, APM sun ce Bola Tinubu ne ‘dan takaransu, sun lissafo hujjojin da ke nuna cancantar Tinubu.
Jam’iyyun siyasa da suka hada da ZLP, NRM, APP, APM da sauransu sun ayyana goyon bayansu ga Tinubu a wani taro da aka yi a yau Alhamis, 23 ga watan Fabrairu.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu, ya samu wani gagarumin tagomashi a birnin tarayya Abuja. Magoya bayan PDP da LP sun koma APC.
Daga karshe sarakunan kasar Yarbawa guda bakwai sun fito sun bayyana goyon bayan su ga takarar Asiwaju Ahmed Bola Tinubu na jam'iyyar APC don maye gurbin Buhari
Yan kwanaki kafin babban zaben shugaban kasa na ranar 25 ga watan Fabrairu, kungiyar malaman jihar Kano sun ayyana goyon bayansu ga takarar Atiku Abubakar.
Gwamnan Abia, Okezie Ikpeazu ya karyata jita-jitar marawa APC baya a 2023, ya ce karya ne, bai neman Bola Tinubu ya karbi mulki, duk da da shi ake rikici a PDP
Jam’iyyun adawa guda biyar a jihar Oyo sun nuna goyon bayansu ga dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu kwanaki uku kafin babban zabe.
Bola Tinubu
Samu kari