Bola Tinubu
Godswill Akpabio, sabon shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, ya nemi samun haɗin kan gwamnatin Shugaba Bola Tinubu, wajen tafiyar da ayyukansu cikin lumana.
Gwamnan Umar Bago Mohammed na jihar Neja ya bayar da tabbacin cewa mata ne za su rike mataimakan shugabannin kananan hukumomi a karkashin gwamnatinsa, inda.
Za ku ji wasu manyan dalilan da suka taimakawa Hon. Tajudden Abbas PhD wajen zama sabon shugaban majalisar wakilan kasar nan a zaben da aka gudanar yau a Abuja.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da gwamnan babban bankin kasar, CBN, Godwin Emefiele bisa zargin badakala da kuma daukar nauyin ta'addanci a kasar.
Sanata Godswill Akpabio, sabon shugaban majalisar dattawa ya ziyarci shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, a fadarsa da ke Abuja bayan lashe zabe ranar Talata.
Shugaba Bola Tinubu ya rattaba hannu akan dokar ba wa dalibai rancen kudi don yin karatu a kasar, dokar za ta ba dalibai dama da ba su da karfin yin karatu.
Tun daga kama aiki a matsayin shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya kara karfin abubuwan da yan kasar ke sa ran gani daga ayyukansa, ciki harda sunayen ministoci.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya yi magana kan marawa dan takarar da shugaban kasa Bola Tinubu ke so don darewa kujerar shugaban majalisar dattawa ta 10.
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya rattaɓa hannu kan kudirin bai wa daliban Najeriya rancen kuɗi ba bu kuɗin ruwa a ciki, mako biyu bayan hawa mulki.
Bola Tinubu
Samu kari