Bola Tinubu
Wakilin Birtaniya ya ce manufofin Bola Tinubu za su taimakawa tattalin arzikin Najeriya. A cewarsa Duniya ta na lura da tsare-tsaren da Tinubu ya ke kawowa.
Tsohon dan majalisar wakilai daga jihar Sokoto, Mista Musa Adar, ya bayyana cewa manyan mutane tsadar man fetur ya fi shafa amma ba wai talakawan Najeriya ba.
An yi kira ga shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da ya takawa gwamnan Kano Abba Gida Gida birki dangane da rushe-rushen da yake yi a jihar Kano. Jigon jam'iyyar.
Babban jigon jam'iyyar APC ya bukaci Shugaban kasa Bola Tinubu da ya binciki tsohon sarkin Kano kuma tsohon gwamnan babban bankin Najeriya, Sanusi Lamido II.
Hukumar Kula da Rarrabe Kudaden Shiga (RMAFC) ta amince da sauya fasali da kuma karin albashin 'yan siyasa da kashi 114 da ma'aikatan shari'a da masu mukamai.
An ji labari cewa nadin Manjo Janar Christopher Musa da su Taoreed Lagbaja zai canza shugabancin sojojin Najeriya. Sojoji da-dama za su sake ajiye khakinsu.
Babban jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Bode George ya yi magana kan batun komawarsa zuwa jam'iyyar APC, inda ya ce Tinubu ba makiyinsa ba ne.
A safiyar nan hotuna da bidiyo su ka tabbatar da Shugaban Najeriya ya wuce Faransa, Bola Ahmed Tinubu zai je babban taron da za ayi a birnin Faris a Turai.
Femi Gbajabiamila ya ajiye muƙaminsa na ɗan m Majalisar Wakilai domin karɓar aikin shugaban ma'aikatan fadar shugaban ƙasa da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya naɗa.
Bola Tinubu
Samu kari