Bola Tinubu
Shugaba Bola Tinubu na dab da sanya hannu kan kudurin da ke neman kara mafi karancin albashin ma'aikatan Najeriya zuwa naira 200,000. Hakan dai na zuwa ne.
An bayyana cewa dalilin tsamar Abdullahi Adamu da Shugaba Bola Ahmed Tinubu da batun N32bn na APC ya sanya shugaban jami'iyyar APC na ƙasa ya rasa muƙaminsa
Shugaban jam'iyyar APC na ƙasa, Sanata Abdullahi Adamu ya yi martani kan rahotannin cewa ya miƙa takardar murabus ɗinsa daga muƙamin shugabancin jam'iyyar APC.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya caccaki magajinsa, Abba Gida-Gida bisa sukar rabon tallafin N500bn na Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu.
Majalisar wakilai za ta tantance sabbin hafsoshin tsaron da Tinubu ya naɗa a ranar Litinin. Tantancewar na zuwa ne bayan an tantance su a majalisar dattawa.
Rahoton da mu ka samu shi ne rikicin APC ya dauki salo dabam, Abdullahi Adamu ya rubuta murabus. A daren yau tsohon Sanatan na Nasarawa ya ajiye mukaminsa.
Kwamitin rabon kayan tallafi domin rage raɗaɗin cire tallafin man fetur, wanda Tinubu ya kafa, ya ce nan bada jimawa ba ƴan Najeriya za su fara cin gajiya.
A halin da ake ciki, 'yan Najeriya sun fi bukatar a bude iyakokin kasa domin ba da damar shigo da kayayyakin abincin da ka iya sanya wa a samu sauki, Sani.
Gwamnoni 3 a Najeriya sun bayyana karin albashi ga ma'aikata yayin da aka cire tallafin man fetur a kasar nan. Gwamnonin sun bayyana yadda suka bi a ka yi haka.
Bola Tinubu
Samu kari