Bola Tinubu
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da mataimakinsa, Kashim Shettima, shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio da wasu gwamnonin APC a Villa.
Lanre Isa-Onilu ya fadi dalilin da ya jawo Abdullahi Adamu ya rasa kujerarsa a APC tun daga gaza cigaba da sasanta ‘yan jam’iyya zuwa rikici da shugaban kasa
Tun tuni an yi ta samun sabani a kan wadanda za su shugabanci NEDC da aka kafa a 2017. Jiya Bola Tinubu ya rubuta takarda game da nadin shugabannin hukumar.
Jam’iyyar APC ta gamsu Abdullahi Ganduje ya gaji Abdullahi Adamu a NWC. Ganduje ya kama hanyar zama sabon shugaban jam’iyyar bayan canza lissafi da aka yi.
Ana hasashen Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na duba yiwuwar nada tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje a matsayin shugaban jam'iyyar APC na kasa.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya nada shugaban jam’iyyar APC na jihar Kano, Alhaji Abdullahi Abbas a matsayin wakili a majalisar daraktocin Hukumar NEDC.
Wasu alamu masu karfi da suka bayyana da yammacin ranar Laraba da muke ciki sun nuna Ganduje ne shugaba Bola Tinubu ya fi aminta ya karɓi ragamar APC ta ƙasa.
Bayan cire tallafi da Shugaba Bola Tinubu ya yi a watan Mayu, man fetur ya yi karanci a kasar kafin daga bisani ya yi tsada yadda 'yan kasar ba sa iya siya.
Majalisar Wakilan Najeriya ta tabbatar da nadin hafsoshin tsaro bayan Shugaban kasa Bola Tinubu ya mika su ga majalisar don tantancewa a makon da ya gabata.
Bola Tinubu
Samu kari